Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • DRC : An Gano Wasu Mutum 5 Da Ake Zaton Sun Kamu Da Ebola

    DRC : An Gano Wasu Mutum 5 Da Ake Zaton Sun Kamu Da Ebola

    Jun 03, 2018 01:19

    Hukumomin lafiya a Jamhuriya Demokuraddiyar Congo, sun ce an gano wasu sabbin mutane biyar da ake zaton sun kamu ne da mahaukaciyar annobar nan ta Ebola a arewa maso gabashin kasar.

  • Burundi : Kotun Tsarin Mulki Ta Yi Na'am Da Sakamakon Zaben Raba Gardama

    Burundi : Kotun Tsarin Mulki Ta Yi Na'am Da Sakamakon Zaben Raba Gardama

    Jun 01, 2018 09:54

    Kotun tsarin mulki a kasar Burundi ta tabbatar da sakamakon zaben raba gardama da aka kada kuri'arsa a ranar 17 ga watan Mayu da ya gabata, kan yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.

  • Boko Haram Ta Kashe Sojojin Najeriya Biyar

    Boko Haram Ta Kashe Sojojin Najeriya Biyar

    Jun 01, 2018 09:31

    Rundinar sojin Najeriya ta sanar da mutuwar sojojinta biyar, a yayin da suka taka nakiya a jihar Borno dake arewa maso gabashin kasar.

  • Libiya Ta Mayar Da 'Yan Ci-Rani 221 Kasashensu

    Libiya Ta Mayar Da 'Yan Ci-Rani 221 Kasashensu

    May 31, 2018 05:34

    Mahukunta a Libiya, sun sanar da tisa keyar 'yan ci rani 'yan asalin kasashen Afrika dana Asiya su 221 zuwa kasashensu.

  • Zimbabwe : Za'a Yi Zabe A Ranar 30 Ga Wata Yuli

    Zimbabwe : Za'a Yi Zabe A Ranar 30 Ga Wata Yuli

    May 30, 2018 06:24

    Zimbabwe, za ta shirya manyan zabukanta na farko tun bayan kifar da mulkin tsohon shugaban kasar Robert Mugabe.

  • Najeriya : Dan Kunar Bakin Wake Ya Kashe Mutum 4 A Konduga

    Najeriya : Dan Kunar Bakin Wake Ya Kashe Mutum 4 A Konduga

    May 29, 2018 06:51

    'Yan sanda a Najeriya, sun tabbatar da mutuwar mutane hudu sakamakon wani harin kunar bakin wake a garin Konduga dake yankin arewa maso gabashin kasar.

  • Shugaban Kasar Mali Ya Sanar Da Aniyarsa Ta Sake Tsayawa Takarar Shugabancin Kasar

    Shugaban Kasar Mali Ya Sanar Da Aniyarsa Ta Sake Tsayawa Takarar Shugabancin Kasar

    May 29, 2018 01:18

    Shugaban kasar Mali, Ibrahim Boubacar Keita, ya sanar da cewa ya kuduri aniyar sake tsayawa takarar shugabancin kasar a zaben shugaban kasar da za a gudanar a karshen watan Yulin wannan shekara ta 2018.

  • Uganda Ta Musunta Bullar Ebola A Kasar

    Uganda Ta Musunta Bullar Ebola A Kasar

    May 28, 2018 06:40

    Gwamnatin Uganada ta musunta rahotannin cewa an samu bullar cutar Ebola a cikin kasarta.

  • DRC : Kifewar Kwale-Kwale Ta Yi Ajalin Mutum 50

    DRC : Kifewar Kwale-Kwale Ta Yi Ajalin Mutum 50

    May 25, 2018 10:23

    Hukumomi a lardin Tshuapa dake yankin arewa maso yammacin Jamhuriyar Demokaradiyyar Kongo, sun ce mutum 50 ne suka rasa rayukansu bayan da wani kwale kwale ya kife a daren ranar Larabar data gabata a tekun Kongon.

  • MDD Ta Taimaka Wa Kasashen Sahel Dake Fama Da Fari

    MDD Ta Taimaka Wa Kasashen Sahel Dake Fama Da Fari

    May 25, 2018 10:12

    Ofishin kula da ayyukan jin kai na MDD, ya samar da dala miliyan talatin, ga wasu kasashen yankin Sahel hudu wadanda ke fuskantar matsanancin fari da tsadar kayayakin abinci da kuma tabarbarewar tsaro.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS