Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Tattalin Arzikin Kasashen Kudu Da Sahara Zai Karu A Bana

    Tattalin Arzikin Kasashen Kudu Da Sahara Zai Karu A Bana

    May 09, 2018 11:58

    Bankin duniya ya yi hasashen cewa tattalin arzikin kasashen kudu da hamadar sahara zai bunkasu a wannan shekara ta 2018 da muke ciki.

  • Cutar Ebola Ta Sake Bullowa A Congo Kinshasa

    Cutar Ebola Ta Sake Bullowa A Congo Kinshasa

    May 09, 2018 10:34

    Hukumomin kiwon lafiya a kasar Congo Kinshasa sun tabbatar da sake barkewar annobar cutar Ebola a kasar, inda ake tsammanin mutane 21 sun harbu da ita, yayin da aka tabbatar da mutane 2 daga cikinsu sun kamu.

  • An Koma Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    An Koma Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    May 09, 2018 10:12

    A Burkina Faso an koma shari'ar wandanda ake zargi da yunkurin juyin mulki a watan Satumba na shekara 2015 bayan dage zaman sau da dama.

  • Najeriya : Mutane 45 Suka Mutu A Harin Gwaska

    Najeriya : Mutane 45 Suka Mutu A Harin Gwaska

    May 07, 2018 01:20

    Rahotanni daga Najeriya na cewa a kalla mutane 45 suka gamu da ajalinsu a wani hari da aka kai a kauyen Gwaska dake garin Birnin-Gwari a jihar Kaduna dake kudancin kasar.

  • Mali : An Tsaida Shugaba IBK A Matsayin Dan Takaran Shugaban Kasa

    Mali : An Tsaida Shugaba IBK A Matsayin Dan Takaran Shugaban Kasa

    May 07, 2018 01:19

    A Mali, wasu jam'iyyun siyasa su guda 70, sun tsaida Shugaban kasar mai ci Ibrahim Bubakar Keita, a matsayin dan takara shugaban kasa a zaben kasar mai zuwa.

  • Sudan : Tawagar AU Na Nazarin Yanayin Tsaro Da Na 'Yan Gudun Hijira

    Sudan : Tawagar AU Na Nazarin Yanayin Tsaro Da Na 'Yan Gudun Hijira

    May 07, 2018 01:17

    Wata tawagar tarayyar Afrika AU, ta isa Sudan don nazarin ayyukan shirin wanzar da zaman lafiya da kuma halin da 'yan gudun hijira ke ciki a kasar.

  • Kudaden Libiya : An Bukaci Shugabannin Afrika Su Yi Bayyani

    Kudaden Libiya : An Bukaci Shugabannin Afrika Su Yi Bayyani

    May 05, 2018 13:47

    Wasu kungiyoyin fara hula a Nijar da Congo sun bukaci shugabanin kasashensu dasu yi bayyani kan kudaden da gwamnatin Libiya ta ce tsohon shugaban kasar mirigayi Muammar Ghaddafi ya ranta masu.

  • Burundi : An Dakatar Da Watsa Shirye Shiyen BBC Da VOA

    Burundi : An Dakatar Da Watsa Shirye Shiyen BBC Da VOA

    May 05, 2018 12:12

    Kasar Burundi, ta bada sanarwar dakatar da shirye shiryen gidajen radiyon muryar Amurka(VOA) da kuma BBC a kasar har na tsawon wata shida.

  • 'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da 'Yar Agaji A Somaliya_Red Cross

    'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da 'Yar Agaji A Somaliya_Red Cross

    May 03, 2018 01:05

    Kungiyar agaji ta kasa da kasa ta Red-Cross, ta sanar da cewa wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wata jami'ar kiwan lafiya a wani gida dake Mogadisho babban birnin kasar Somaliya.

  • Najeriya : Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Hare-haren Mubi Ya Kai 86

    Najeriya : Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Hare-haren Mubi Ya Kai 86

    May 03, 2018 00:52

    Rahotanni dake cin karo da juna a Najeriya na cewa, adadin mutanen da suka rasa rayukansu a jerin hare haren Mubi ya kai 86.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS