-
Shugabannin Afrika Na Taro Don Ceto Tafkin Congo
Apr 29, 2018 11:01Kimanin shugabannin kasashe dana gwamnatocin Afrika 20 ne suka hadu a Brazaville, babban birnin Congo Brazaville, a wani taro mai manufar ceto tafkin Congo.
-
DRC : An Yanke Wa Jagoran 'Yan Tawaye Daurin Shekaru 20
Apr 29, 2018 09:33Wata kotun soji a Jamhuriya Demukuradiyyar Conko, ta yanke hukuncin daurin shekaru ashirin a gidan kaso ga wani madugun 'yan tawaye, bisa samunsa da laifukan yaki a shekaru goma da suka gabata.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Kasashen Afrika Sun Tsarawa Kansu Harkokin Tattalin Arziki
Apr 29, 2018 07:41Mataimakin babban sakataren Majalisar dinkin duniya a bangaren tattalin arziki ya bukaci kasashen afrika su nisanci bin tsarin tattalin arziki na kasashen yamma.
-
Tsohuwar Shugabar Malawi Ta Koma Gida Malawi Bayan Gudun Hijira Na Kashin Kai
Apr 29, 2018 01:11Tsohuwar Shugabar kasar Malawi Joyce Banda ta koma gida bayan shekaru 4 na gudun hijira na kashin kan ta da ta yi a a waje sakamakon zargin da ake mata na cin hanci da rashawa, tana mai cewa ta dawo ne don ta wanke kanta daga zargin.
-
Najeriya : Sojoji Sun Murkushe Harin Boko Haram A Maiduguri
Apr 27, 2018 01:16Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun murkushe wani hari da mayakan Boko Haram suka yi yunkurin kaiwa birnin Maiduguri na jihar Borno a arewa maso gabashin kasar a jiya Alhamis.
-
Rwanda : An Gano Gawawwakin Mutane 200 A Wani Makeken Kabari
Apr 25, 2018 06:27A Rwanda an gano wani makeken kabari dauke da gawawwakin mutane sama da 200, da ake kyautata zaton na lokacin kisan kiyashin kasar ne.
-
Isra'ila Ta Soke Shirin Tisa Keyar Masu Neman Mafaka Na Afrika
Apr 25, 2018 06:26Gwamnatin yahudawa 'yan mamaya na Isra'ila ta soke kudurin ta, na korar dubban masu neman mafaka 'yan kasashen Afirka.
-
ICC Ta Sake Watsi Da Bukatar Belin Laurent Gbagbo
Apr 24, 2018 06:35Kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa (ICC) ta sake yin watsi da bukatar bada belin tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Laurent Gbagbo.
-
Nijar : Ana Bukin Cika Shekaru 23 Na Hadin Kan Kasa
Apr 24, 2018 06:34A Jamhuriyar Nijar, yau ne 24 ga watan Afrilu ake gudanar da bukin ranar hadin-kan ‘yan kasa, ranar da ta samo asali daga yarjejeniyar zaman lafiya ta farko da aka kulla tsakanin ‘yan tawaye da gwamnatin kasar a irin wanan ranar ta shekarar 1995.
-
Mali : An Gano Malaman Bogi 10,000
Apr 24, 2018 06:33Hukumomi a kasar Mali, na bincike kan gano suwa ke da hannu a badakalar cin bulus da albashin wasu malaman bogi su 10,000 a kasar