-
Hukumar Samar Da Abinci Ta MDD Ta Yi Gargadin Yinwa A Kudancin Nahiyar Afirka
Feb 10, 2018 07:48Hukumar samar da abinci ta Majalisar dinkin duniya wata FAO ta yi gargadi kan karancin abinci a kasashen dake kudancin Nahiyar Afirka.
-
Nijar Ba Ta Bawa Talakawa Haske A Kasafin Kudi _ Rahoto
Feb 09, 2018 14:39Kungiyar kare hakkin bil adama ta (Alternative Espace Citoyens) ta fitar da wani rahoto da ya ambato Jamhuriya Nijar a cikin jerin kasashen da ba sa bayar da haske a kasafin kudin da suka tanada wa talakawan su.
-
Kasashen Afrika 8 Ke Halartar Gasar Olympics Ta Hunturu
Feb 09, 2018 12:42An bude gasar wasanin Olympics na hunturu 2018 a birnin Pyeongchang na Koriya ta Kudu, inda a wannan karo aka samu karin kasashen Afrika dake halartar gasar.
-
Sudan Ta Kudu : An Yi Zanga-zangar Kin Jinin Amurka A Juba
Feb 07, 2018 01:50A Sudan ta Kudu daruruwan mutane ne suka gudanar da wata zanga-zanga jiya Talata, a birnin Juba, domin yin allawadai da matakin Amurka na takaita mika makamai ga kasar.
-
Nijar : Isufu Ya Karbi Shugabancin karba-karba na G5 Sahel
Feb 07, 2018 01:50Shugaba Isufu Mahamadu, na Jamhuriyar Nijar ya karbi shugabancin karba-karba na kungiyar G5 ta kasashen yankin Sahel, a taron shuwagannin kungiyar karo na hudu da ya gudana jiya Talata a birnin Yamai fadar gwamnatin Nijar.
-
ECOWAS Ta Kakaba Wa Jami'an Guinea Bissau 19 Takunkumi
Feb 07, 2018 01:49Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika (ECOWAS), ta kakaba wa wasu jami'an Guinea Bissau 19 da takunkumi, saboda kin martaba yarjejeniyar kawo karshen rikicin siyasar kasar.
-
Kenya : An Bude Gidajen Talabijin 2 A Aka Dakatar
Feb 05, 2018 12:53A kasar Kenya, biyu daga cikin goddajen talabijin uku da gwamnatin kasar ta dakatar watsa shirye shiryensu a ranar 30 ga watan da ya gabata sun fara aiki a yau Litini.
-
Boko Haram Ta Kashe Mutum Shida A Kamaru
Feb 05, 2018 12:00Rahotanni daga kamaru na cewa mutane shida ne suka ras arayukansu a wani hari da ake kyautata zaton na 'yan kungiyar Boko Haram ne a yankin arewa mai nisa na kasar.
-
Ziyarar Shugaban Kasar Faransa Zuwa Afirka
Feb 04, 2018 02:22Shugaban Kasar Faransa Emmanuel Macron ya kai ziyara kasashen Tunusiya da Senegal, inda ya tattauna tare da hukumomin kasar kan muhimman batutuwa daban daban, daga ciki akwai fadada alakar difulomasiya a tsakanin bangarorin biyu, yaki da ta'addanci da kuma batutuwan da suka shafi kasar Libiya.
-
ECOWAS Ta Sanya Wa Guinea Bissau Takunkumi
Feb 03, 2018 02:57Kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka (ECOWAS) ta sanar da fara aiwatar da takunkumi kan 'yan siyasa da kungiyoyin siyasar Guinea Bissau a hukumance, saboda Guinea Bissau din ta ki martaba yarjejeniyar birnin Conakry.