Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Shugaba Buhari Ya Taya George Weah Murnar Nasarar Da Ya Samu A Zaben Shugaban Liberiya

    Shugaba Buhari Ya Taya George Weah Murnar Nasarar Da Ya Samu A Zaben Shugaban Liberiya

    Dec 29, 2017 14:44

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya, ya taya zababben shugaban kasar Liberiya George Weah murnar nasarar da ya samu a zaben shugaban kasar zagaye na biyu da aka gudanar yana mai sake jaddada masa aniyar Nijeriya na ci gaba da karfafa alaka da kasar Liberiyan.

  • Mataimakin Shugaban Liberiya Ya Amince Da Shan Kaye A Zaben Shugaban Kasar

    Mataimakin Shugaban Liberiya Ya Amince Da Shan Kaye A Zaben Shugaban Kasar

    Dec 29, 2017 14:42

    Mataimakin shugabar kasar Liberiya sannan kuma dan takara a zaben shugaban kasar da aka gudanar Joseph Boakai ya amince da kayen da ya sha a zagaye na biyu na zaben shugaban kasar yana mai taya shugaban da aka zaba din George Weah murnar nasarar da ya samu.

  • Ana Ci Gaba Kidayen Kuri'un Zaben Shugaban Kasar Liberiya Zagaye Na Biyu

    Ana Ci Gaba Kidayen Kuri'un Zaben Shugaban Kasar Liberiya Zagaye Na Biyu

    Dec 27, 2017 02:18

    Rahotanni daga kasar Liberiya sun bayyana cewa an fara kirga kuri'un da aka kada a zaben shugaban kasar zagaye na biyu da aka gudanar a jiya Talata tsakanin mataimakin shugaban kasar Joseph Boakai da tsohon zakaran wasan kwallon kafa na kasar George Weah.

  • Liberia:Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu

    Liberia:Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu

    Dec 26, 2017 07:32

    A yau Talata ne al'ummar kasar Liberia sama da miliyan biyu ke gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu domin zaben sabon shugaban kasa tsakanin mataimakin shugaban kasar Joseph Boakai dan shekaru 73 da haihuwa da George Weah dan shekaru 51 tsohon shahararren dan kwallon kafa na duniya.

  • Tsayin Dakan Kasashen Afirka Wajen Tinkarar Barazanar Trump Kan Qudus

    Tsayin Dakan Kasashen Afirka Wajen Tinkarar Barazanar Trump Kan Qudus

    Dec 25, 2017 01:47

    A daidai lokacin da gwamnatin Amurka take ci gaba da barazana ga kasashen duniya dangane da batun Kudus, kasashen Afirka suna daga cikin kasashen duniya da suka tsaya kyam wajen goyon bayan al'ummar Palastinu da kuma yin watsi da matsayar shugaban Amurkan kan birnin Kudus.

  • Uganda : Majalisa Ta Baiwa Yuseveni Damar Sake Takara

    Uganda : Majalisa Ta Baiwa Yuseveni Damar Sake Takara

    Dec 21, 2017 07:15

    Majalisar dokokin Yuganda ta amince da yiwa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima domin bai wa Shugaban kasar Yoweri Museveni, damar sake takara a zaben 2021.

  • 'Yan Najeriya 25,000 Ake Tsare Da Su A Libiya _ (NAPTIP)

    'Yan Najeriya 25,000 Ake Tsare Da Su A Libiya _ (NAPTIP)

    Dec 20, 2017 07:53

    Hukumar nan mai yaki da safarar mutane a Najeriyar, watau NAPTIP, ta ce 'yan kasar sama da 25,000 ne ake tsare da su ba bisa ka'ida ba a kasar Libiya.

  •  FIDH Ta Zargi Jami'an Tsaron Congo Da Hannu A kisan Jama'a

    FIDH Ta Zargi Jami'an Tsaron Congo Da Hannu A kisan Jama'a

    Dec 20, 2017 07:49

    Hukumar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa (FIDH) ta zargi jami'an tsaro kasar Congo da wata kungiyar mayaka da shirya kisan gillar da aka yi a yankin Kasai.

  • Kamaru : An Kashe Jami'an Tsaro Hudu A Kudu Maso Yamma

    Kamaru : An Kashe Jami'an Tsaro Hudu A Kudu Maso Yamma

    Dec 19, 2017 07:34

    Rahotanni daga Kamaru na cewa jami'an tsaron kasar na Jandarma hudu ne suka rasa rayukansu a wani hari da aka kai masu a yankin masu magana da harshen turancin Ingilishi a Kudu maso yammacin kasar.

  • Nijar Na Bikin Cika Shekaru 59 Da Ta Zama Jamhuriya

    Nijar Na Bikin Cika Shekaru 59 Da Ta Zama Jamhuriya

    Dec 18, 2017 07:20

    A Nijar a wannan Litinin ce kasar ke gudanar da bukukuwan cika shekaru 59 da zama Jamhuriya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS