-
Somaliya : Mutum 358 Suka Mutu A Harin Mogadisho
Oct 21, 2017 02:51Gwamnatin Somaliya ta fitar da sanarwar cewa mutane 358 ne suka rasa rayukansu a harin da aka kai da babbar mota a ranar 14 ga wata a Mogadisho babban birnin kasar.
-
Nijeriya Ta Tura Jigaren Yaki A Jihar Filato
Oct 19, 2017 13:53Rundinar sojin saman Nijeriya ta tura jiragen yaki zuwa Jos babban birnin Jihar Filato a wani mataki na dakile sabon rikicin dake neman kunno kai a yankin.
-
Crisis Group Ta Gargadi Hukumomin Kamaru
Oct 19, 2017 02:22Kungiyar International Crisis Group (ICG), dake nazari kan rikice rikice a duniya, ta yi hannun ka mai sanda ga hukumomin Jamhuriya Kamaru kan rikon sakainar kashin da suke wa rikicin dake faruwa a yankunan masu amfani da harshen turancin Ingila.
-
WFP: Babu Adalci Wajen Raba Abinci A Duniya
Oct 17, 2017 09:00Hukumar abinci ta duniya ( WFP) ta fitar da wani rahoto a jiya talata da a ciki ta bayyana rashin daidaito akan farashin abinci a duniya.
-
Kamaru : Gwamanti Na Yunkurin Tattaunawa Da Masu Bore
Oct 17, 2017 02:20A wani mataki na shawo kan rikicin yankin masu amfani da harshen turancin Ingila na Jamhuriya Kamaru, firayi ministan kasar, Philemon Yang, ya soma wani ran gadi na tuntuba a yankin Bamenda.
-
Kungiyoyi A Tunusiya Suna Ci Gaba Da Yin Gargadi Kan Kutsen H.K.Isra'ila A Nahiyar Afrika
Oct 16, 2017 05:07Kungiyoyi masu zaman kansu da 'yan siyasa a Tunusiya suna ci gaba da yin gargadi kan yadda gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila take ci gaba da yin kutse tare da samun gagarumin tasiri a kasashen nahiyar Afrika.
-
Laberia : Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Shugaban Kasa
Oct 15, 2017 14:37Hukumar zabe a kasar Laberia ta sanar da cewa za'a je zagaye na biyu a zaben shugaban kasar da aka kada kuri'asa a ranar Talata data gabata.
-
Somaliya : Mutane 230 Suka Mutu A Harin Mogadisho
Oct 15, 2017 14:23'Yan sanda a Somaliya sun ce a kalla mutane 230 ne suka rasa rayukansu a harin bam na Jiya Asabar da aka kai da wata babbar mota a Mogadisho babban birnin kasar.
-
Burkina : An Yi Jerin Gwanon Tunawa Da Thomas Sankara
Oct 15, 2017 12:17A Burkina Faso, daririwan mutane ne suka gudanar da jerin gwano na neman a yi haske da kuma gurfaranar da masu hannu a kisan da akawa tsohon shugaban kasar Thomas Sankara.
-
An Sami Raguwar Masu Son Yin Hijira Daga Nahiyar Afirka Zuwa Turai
Oct 14, 2017 08:17Hukumar hijira ta kasa da kasa ta sanar da raguwar masu son zuwa ci-rani zuwa nahiyar turai.