Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Nijar : Ana Bi Da Bakin Haure Ta Hanyoyi Masu Hadarin Gaske

    Nijar : Ana Bi Da Bakin Haure Ta Hanyoyi Masu Hadarin Gaske

    Aug 09, 2017 02:01

    Hukumar kula da bakin haure ta MDD ta ce ana bin hanyoyi masu hadarin gaske da bakin haure a wani mataki na kaucewa matakan da hukumomi a NIjar suka dauka na hana safarar bakin hauren ta hamadar sahara.

  • Kenya : 'Yan Adawa Sun Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Kenya : 'Yan Adawa Sun Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Aug 09, 2017 02:00

    'Yan adawa a Kenya sun yi watsi da sakamakon wucin gadi na zaben shugaban kasar dake nuna shugaba mai barin gado Uhuru Kenyatta kan gaba.

  • Shugaban Mozambique Da Madugun 'Yan Adawa Sun Gana A karon Farko Tun 2015

    Shugaban Mozambique Da Madugun 'Yan Adawa Sun Gana A karon Farko Tun 2015

    Aug 07, 2017 12:53

    Shugaban kasar Mozambik Filipe Nyusi da madugun 'yan tawayen kasar Afonso Dhlakama sun gana a karon farko tun shekara ta 2015, lamarin da ake ganin zai taimaka wajen kawo karshe rikicin da ya barke a kasar tun bayan zaben shugaban kasar da aka gudanar shekaru uku da suka gabata.

  • Zamen Dar-dar A Gabanin Babban Zaben Kasar Kenya

    Zamen Dar-dar A Gabanin Babban Zaben Kasar Kenya

    Aug 07, 2017 01:35

    A gobe Talata ne idan Allah ya kai al'ummar Kenya ke kada kuri'a a babban zaben kasar, wanda ake cikin zamen dar-dar a gabaninsa saboda yiyuwar samun tashin hankali.

  • Rwanda : Paul Kagame, Ya Lashe Zabe Da Kashi Sama Da 98%

    Rwanda : Paul Kagame, Ya Lashe Zabe Da Kashi Sama Da 98%

    Aug 05, 2017 01:10

    Hukumar zabe a kasar Rwanda ta bayyana shugaban kasar Paul Kagame, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar da aka kada kuri'arsa a jiya Jumma'a.

  • Ana Zaben Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulki A Mauritaniya

    Ana Zaben Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulki A Mauritaniya

    Aug 05, 2017 01:05

    Yau Asabar ne al'ummar Mauritaniya ke gudanar da zaben raba gardama kan yin gyaran fuskawa kundin tsarin mulkin kasar.

  • Amnesty Int. Kauda Ido Kan Kisan Musulmi A Afirka Ta Tsakiya Abin Kunya Ne

    Amnesty Int. Kauda Ido Kan Kisan Musulmi A Afirka Ta Tsakiya Abin Kunya Ne

    Aug 03, 2017 12:57

    Kungiyar kare hakkin bil adama da kasa da kasa Amnesty International ta yi Allah wadai da yadda kasashen duniya suka kauda idanunsu dangane da kisan da ake yi wa musulmi a jamhuriyar Afirka ta tsakiya.

  • Ana Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Senegal

    Ana Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Senegal

    Jul 30, 2017 01:53

    A Senegal, yau Lahadi ne al'ummar kasar da suka tantanci kada kuri'a ke zaben 'yan majalisar dokoki, wanda ke zamen zakaran gwajin dafin zaben shugaban kasar na shekara 2019 dake tafe.

  • Sarkin Marocco Ya Yi Wa Fursunoni Da Dama Ahuwa

    Sarkin Marocco Ya Yi Wa Fursunoni Da Dama Ahuwa

    Jul 30, 2017 01:50

    Sarki Mohammed na shida na Marocco ya yi wa fursunoni da dama ahuwa ciki har da wadanda aka cafke a yayin zanga zanga yankin rif dake arewacin kasar.

  • Hanyar Kalubalantar Matsalar Kwararan Bakin Haure Zuwa Kasashen Yammacin Turai

    Hanyar Kalubalantar Matsalar Kwararan Bakin Haure Zuwa Kasashen Yammacin Turai

    Jul 29, 2017 02:04

    A kokarin da ake yi na shawo kan matsalar kwararan bakin haure zuwa kasashen yammacin Turai, wakilan kasashen Turai da na Afrika 10 gami da wasu kungiyoyi 4 masu zaman kansu sun cimma yarjejeniya kan bin hanyoyin da suka dace domin kalubalantar matsalar kwararan bakin hauren zuwa kasashen Turai musamman ta hanyar teku.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS