-
Nijar : Ana Bi Da Bakin Haure Ta Hanyoyi Masu Hadarin Gaske
Aug 09, 2017 02:01Hukumar kula da bakin haure ta MDD ta ce ana bin hanyoyi masu hadarin gaske da bakin haure a wani mataki na kaucewa matakan da hukumomi a NIjar suka dauka na hana safarar bakin hauren ta hamadar sahara.
-
Kenya : 'Yan Adawa Sun Yi Watsi Da Sakamakon Zabe
Aug 09, 2017 02:00'Yan adawa a Kenya sun yi watsi da sakamakon wucin gadi na zaben shugaban kasar dake nuna shugaba mai barin gado Uhuru Kenyatta kan gaba.
-
Shugaban Mozambique Da Madugun 'Yan Adawa Sun Gana A karon Farko Tun 2015
Aug 07, 2017 12:53Shugaban kasar Mozambik Filipe Nyusi da madugun 'yan tawayen kasar Afonso Dhlakama sun gana a karon farko tun shekara ta 2015, lamarin da ake ganin zai taimaka wajen kawo karshe rikicin da ya barke a kasar tun bayan zaben shugaban kasar da aka gudanar shekaru uku da suka gabata.
-
Zamen Dar-dar A Gabanin Babban Zaben Kasar Kenya
Aug 07, 2017 01:35A gobe Talata ne idan Allah ya kai al'ummar Kenya ke kada kuri'a a babban zaben kasar, wanda ake cikin zamen dar-dar a gabaninsa saboda yiyuwar samun tashin hankali.
-
Rwanda : Paul Kagame, Ya Lashe Zabe Da Kashi Sama Da 98%
Aug 05, 2017 01:10Hukumar zabe a kasar Rwanda ta bayyana shugaban kasar Paul Kagame, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar da aka kada kuri'arsa a jiya Jumma'a.
-
Ana Zaben Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulki A Mauritaniya
Aug 05, 2017 01:05Yau Asabar ne al'ummar Mauritaniya ke gudanar da zaben raba gardama kan yin gyaran fuskawa kundin tsarin mulkin kasar.
-
Amnesty Int. Kauda Ido Kan Kisan Musulmi A Afirka Ta Tsakiya Abin Kunya Ne
Aug 03, 2017 12:57Kungiyar kare hakkin bil adama da kasa da kasa Amnesty International ta yi Allah wadai da yadda kasashen duniya suka kauda idanunsu dangane da kisan da ake yi wa musulmi a jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
-
Ana Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Senegal
Jul 30, 2017 01:53A Senegal, yau Lahadi ne al'ummar kasar da suka tantanci kada kuri'a ke zaben 'yan majalisar dokoki, wanda ke zamen zakaran gwajin dafin zaben shugaban kasar na shekara 2019 dake tafe.
-
Sarkin Marocco Ya Yi Wa Fursunoni Da Dama Ahuwa
Jul 30, 2017 01:50Sarki Mohammed na shida na Marocco ya yi wa fursunoni da dama ahuwa ciki har da wadanda aka cafke a yayin zanga zanga yankin rif dake arewacin kasar.
-
Hanyar Kalubalantar Matsalar Kwararan Bakin Haure Zuwa Kasashen Yammacin Turai
Jul 29, 2017 02:04A kokarin da ake yi na shawo kan matsalar kwararan bakin haure zuwa kasashen yammacin Turai, wakilan kasashen Turai da na Afrika 10 gami da wasu kungiyoyi 4 masu zaman kansu sun cimma yarjejeniya kan bin hanyoyin da suka dace domin kalubalantar matsalar kwararan bakin hauren zuwa kasashen Turai musamman ta hanyar teku.