Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • An Fitar Da Sunayen Kasashen Da Suka Samu Gurbin Shiga Gasar Cin Kofin Afrika

    An Fitar Da Sunayen Kasashen Da Suka Samu Gurbin Shiga Gasar Cin Kofin Afrika

    Sep 05, 2016 01:23

    An kawo karshen tankade da rairaye na kasashen da zasu fafata a gasar cin kofin Afrika da kasar Gabon zata karbi bakunci a badi idan Allah ya kai.

  • Bukatar Shugaban kungiyar Alkalan kasar Gabon daga Magabatan Shara'ar kasar

    Bukatar Shugaban kungiyar Alkalan kasar Gabon daga Magabatan Shara'ar kasar

    Sep 04, 2016 01:17

    Shugaban kungiyar Alkalan kasar Gabon ya bukaci magabatan mashara'antar kasar da su kare hakin Mutanan da aka kama sanadiyar tashe-tashen hankulan bayan zabe.

  • Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar Rwanda Domin Fada Da Ta'addanci.

    Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar Rwanda Domin Fada Da Ta'addanci.

    Sep 02, 2016 01:59

    Matakan Tsaro A Kasar Rwanda Na Kokarin Tabbatar Da Tsaro

  • Rashin Tsaro A Kasar Gabon Bayan Zaben Shugaban Kasa

    Rashin Tsaro A Kasar Gabon Bayan Zaben Shugaban Kasa

    Sep 02, 2016 01:52

    An Kone Ginin Majalisar Dokokin Kasar Gabon

  • Tabbatar da sakamakon zaben Gabon

    Tabbatar da sakamakon zaben Gabon

    Sep 02, 2016 01:06

    Bisa Sakamakon zaben da Hukumar zaben kasar ta sanar a hukumanci Shugaban kasar Gabon mai ci Ali Bongo ne ya lashe zaben da aka gudanar a ranar 27 ga watan Agustan da ya gabata.

  • Mutane Uku Sun Mutu A Rikicin Bayan Zaben Shugaban Kasar Gabon

    Mutane Uku Sun Mutu A Rikicin Bayan Zaben Shugaban Kasar Gabon

    Sep 01, 2016 12:51

    Rahotanni daga kasar Gabon sun bayyan cewar alal akalla mutane 3 sun rasa rayukansu kana wasu daruruwa kuma suna hannu 'yan sanda biyo bayan rikicin da ya barke a kasar bayan sanarwar da aka yi cewa shugaban kasar mai ci Ali Bongo shi ne ya lashe zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar Asabar din da ta gabata.

  • Zaben Gabon Ya Bar Baya Da Kura

    Zaben Gabon Ya Bar Baya Da Kura

    Sep 01, 2016 03:12

    Rahotanni daga Gabon na cewa ana cikin halin dar-dar a washe garin sanar da sakamakon zaben shugaban kasar da Ali Bongo Ondimba ya sake lashewa.

  • Jam'iyyar da ke mulki a kasar Gabon ta bukaci hukumar Zaben kasar ta fitar da dukkanin sakamakon zaben,

    Jam'iyyar da ke mulki a kasar Gabon ta bukaci hukumar Zaben kasar ta fitar da dukkanin sakamakon zaben,

    Aug 31, 2016 14:31

    Kakakin jam'iyyar da ta ke mulki a Gabon Faustin Baoukoubi ya bukaci a fitar da sakamakon zabe na karshe.

  • Ana Dakon Sakamakon Zabe A Gabon

    Ana Dakon Sakamakon Zabe A Gabon

    Aug 30, 2016 13:46

    Al’ummar kasar Gabon na ci gaba da dakon sakamakon zaben shugabancin kasar da aka gudanar, a ranar asabar da ta gabata, a daidai lokacin da 'yan adawa da jam'iyya mai mulki ko wanne ke ikirarin shi ya lashe zaben.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Jaddada Bukatar Samun Zaman Lafiya A Kasar Gabon

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Jaddada Bukatar Samun Zaman Lafiya A Kasar Gabon

    Aug 30, 2016 06:30

    Kakakin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada bukatar nisantar duk wani abin da zai janyo tashe-tashen hankula sakamakon sabanin siyasa a kasar Gabon.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS