-
Sojojin Kasar Iran Sun Kashe Yan Ta'adda Biyar A Wani Harin Ba Zata Da Suka Kai Masu
Jun 13, 2016 06:29Dakarun kare juyin juya halin musulunci a Iran sun kashe yan Ta'adda 5 a jiya Lahadi
-
Ko Kun san na (89) 27 Khurdod Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Jun 12, 2016 08:57Yau Alhamis 27-Khurdod-1395H.SH= 10-Ramadan-1437H.K.=16-Yuni-2016M.
-
Ko Kun san na (88) 26 Khurdod Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Jun 12, 2016 08:45Yau Alhamis 26-Khurdod-1395H.SH= 09-Ramadan-1437H.K.=15-Yuni-2016M.
-
Ko Kun san na (87) 25 Khurdod Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Jun 12, 2016 08:42Yau Laraba 25-Khurdod-1395H.SH= 08-Ramadan-1437H.K.=14-Yuni-2016M.
-
Hadin Gwiwar Kasashen Iran, Rasha Da Siriya Don Fada Da Ta'addanci A Siriya
Jun 12, 2016 01:51Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Husain Dehqan ya bayyana cewar sakamakon bukatar gwamnatin kasar Siriya, gwamnatin Iran tana ganin goyon baya da kuma taimakon gwamnati da al'ummar kasar Siriya don fada da ta'addanci a matsayin wani nauyi da ke wuyanta da wajibi ne ta sauke shi.
-
Ko Kun san Na (86) 24 Khurdod shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jun 11, 2016 06:36Yau Litinin 24-Khurdod-1395H.SH-07-Ramadan-1437H.K.=13-Yuni-2016M.
-
Ko Kun san Na (85) 23 Khurdod shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jun 11, 2016 06:32Yau Lahadi 23-Khurdod-1395HpSH-06-Ramadan-1437H.K.=12-Yuni-2016M.
-
Iran, Siriya Da Rasha Sun Sanar Da Aniyarsu Ta Fada Da 'Yan Ta'addan Takfiriyya
Jun 10, 2016 13:44Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Admiral Ali Shamkhani ya bayyana cewar kasashen Iran, Siriya da Rashan sun kuduri aniyar fada da kuma yakar 'yan kungiyoyin ta'addanci na takfiyya.
-
Ayat. Kermani: Saudiyya Ta Fada Tarkon Amurka Da Yahudawan Sahyoniya
Jun 10, 2016 13:43Na'ibin limamin Juma'ar birnin Tehran Ayatullah Muhammad Ali Muwahhidi Kermani yayi kakkausar suka ga siyasar nuna kiyayyar ga al'ummomin yankin Gabas ta tsakiya da Saudiyya ta ke gudanarwa yana mai cewa Saudiyyan ta fada tarkon Amurka da haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Iran Ta Hanawa 'Yan Majalisar Amurka Visa
Jun 08, 2016 06:47Iran ta yi watsi da bukatar bada takardar izinin (visa) ga wasu 'yan majalisar dokokin Amurka na republican guda uku dake son shiga kasar domin duba halin da ake ciki dangane da yarjejeniyar nukiliyar da aka cimma da Iran.