Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Bunkasar Alakar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Iran Da Malaysia

    Bunkasar Alakar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Iran Da Malaysia

    Jun 07, 2016 11:42

    Jakadiyar kasar Iran a kasar Malaysia ta bayyana gagarumin ci gaban da aka samu a tsakanin Iran da Malaysia ta fuskar harkokin tattalin arziki da cinikayya.

  • Ko Kun san na (84) 22 Khurdod Shekara ta 1397 Hijira Shamsia

    Ko Kun san na (84) 22 Khurdod Shekara ta 1397 Hijira Shamsia

    Jun 07, 2016 02:54

    Yau Asabar 22-Khurdod-1395H.SH-05-Ramadan-1437H.K.=11-Yuni-2016M.

  • Ko Kun san na (83) 21 Khurdod Shekara ta 1397 Hijira Shamsia

    Ko Kun san na (83) 21 Khurdod Shekara ta 1397 Hijira Shamsia

    Jun 07, 2016 02:52

    Yau Jumma'a 21-Khurdod-1395H.SH-04-Ramadan-1437H.K.=10-Yuni-2016M.

  • Ko Kun san na (82) 20 Khurdod Shekara ta 1397 Hijira Shamsia

    Ko Kun san na (82) 20 Khurdod Shekara ta 1397 Hijira Shamsia

    Jun 07, 2016 00:46

    Yau Alhamis 20-Khurdod-1395H.SH-03-Ramadan-1437H.K.=09-Yuni-2016M.

  • A Gobe Talata Ne Za A Fara Azumin Watan Ramalana A Iran Da Wasu Kasashen Larabawa

    A Gobe Talata Ne Za A Fara Azumin Watan Ramalana A Iran Da Wasu Kasashen Larabawa

    Jun 06, 2016 13:54

    A gobe Talata ce al'ummar Iran da wasu kasashen gabas ta tsakiya za su fara azumin watan Ramalana na bana bayan duban wata da aka yi a jiya Lahadi ba a ganshi ba.

  • Jagora Juyin Juya Halin Musulunci Ya Bukaci Maida Martani Mai Karfi Ga Adawar Da Amurka Takewa Kasar

    Jagora Juyin Juya Halin Musulunci Ya Bukaci Maida Martani Mai Karfi Ga Adawar Da Amurka Takewa Kasar

    Jun 05, 2016 13:36

    Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Aya. Sayyeed Aliyul Khaminai ya bayyana cewa akwai bukatar Iran ta maida martani wa gwamnatin kasar Amurka

  • Dubi Cikin Jawabin Jagoran Juyin Juya Hali Wajen Bikin Tunawa Da Shekaru 27 Da Rasuwar Marigayi Imam Khumaini (r.a)

    Dubi Cikin Jawabin Jagoran Juyin Juya Hali Wajen Bikin Tunawa Da Shekaru 27 Da Rasuwar Marigayi Imam Khumaini (r.a)

    Jun 03, 2016 23:14

    A jiya Juma'a (03-05-2016) ce al'ummar Iran suka gudanar da bukukuwan tunawa da shekaru 27 da rasuwar marigayi Imam Khumaini (r.a), wanda ya assasa Jamhuriyar Musulunci ta Iran, a duk fadin kasar don sake jaddada mubaya'arsu ga tafarkin juyin juya hali da ya bari.

  • Ayatollah Khamenei: Ba Za Mu Taba Amincewa Da Amurka Da Salon Yaudararta Ba

    Ayatollah Khamenei: Ba Za Mu Taba Amincewa Da Amurka Da Salon Yaudararta Ba

    Jun 03, 2016 05:01

    Jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa, ba su taba yarda da Amurka ba, sakamakon irin cutarwar da ta yi wa kasar Iran a tsawon tarihi, musamman ma bayan samun nasarar juyin juya halin muslunci shekaru 37 da suka gabata.

  • Miliyoyin Iraniyawa Suna Makokin Wafatin Marigayi Imam Khumaini (q) Karo Na 27

    Miliyoyin Iraniyawa Suna Makokin Wafatin Marigayi Imam Khumaini (q) Karo Na 27

    Jun 03, 2016 00:16

    Miliyouin Iraniyawa suna suna gudanar da makokin rasuwar Imam Khomani (q) wanda ya assasa Jumhuriyar Musulunci ta Iran shekaru 37 da suka gabata.

  • Prof. Abdulsharif: Imam Khumaini (r.a) Ya Kasance Gwarzon Hadin Kan Al'ummar Musulmi

    Prof. Abdulsharif: Imam Khumaini (r.a) Ya Kasance Gwarzon Hadin Kan Al'ummar Musulmi

    Jun 02, 2016 12:49

    Sanannen malamin tarihin nahiyar Afirkan nan dan kasar Zanzibar Farfesa Abdulsharif ya bayyana marigayi Imam Khumaini (r.a) a matsayin wani gwarzo da ya ba da rayuwarsa wajen tabbatar da hadin kan musulmi da kuma taimakon marasa galihu da raunanan duniya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS