-
Faransa : Macron Zai Ziyarci Sojojin Kasarsa A Mali
May 18, 2017 15:11A gobe Juma'a ne ake sa ran shugaban Kasar Faransa Emmanuel Macron zai ziyarci sojojin kasarsa dake jibge a kasar Mali.
-
Sace Wasu Ma'aikatan Kungiyar Red Cross Guda 4 A Kasar Mali
May 16, 2017 12:15Kungiyar bada agajin gaggawa ta kasa da kasa ta Red Cross ta sanar da sace wasu ma'aikatanta guda hudu a kasar Mali.
-
An Gudanar Da Aikin Gyaran Masallacin Laka Mafi Girma A Duniya Da Ke Mali
May 12, 2017 11:51A jiya ne daruruwan mutane suka gudanar da aikin gyaran masallacin garin Djenné da ke kasar Mali, masallacin ginin Laka zalla mafi girma a duniya.
-
Kasashen Nijar, Mali Da Chadi Sun Cimma Yarjejeniyar Aiki Tare A Fagen Lamurran Shari'a
May 11, 2017 05:51Kasashen Nijar, Mali da Chadi sun sanya hannu kan wata yarjejeniya ta aiki tare a tsakaninsu a fagen lamurran da suka shafi shari'a a kokarin da kasashen suke yi na fada da matsaloli na tsaro da suke fuskanta.
-
Mali : An Kaiwa Sansanin MDD Hari A Tombuctu
May 04, 2017 05:50Tawagar wanzar da zaman lafiya ta MDD a Mali, ta sanar da mutuwar sojinta guda da kuma jikkatar wasu tara a wani hari da aka kaiwa sansanninta a birnin Tombuctu.
-
An Kara Tsawaita Dokar Ta Baci da Watanni Shida A Kasar Mali
Apr 30, 2017 16:46Majalisar Dokokin kasar Mali ta tsawaita dokar ta bacin da aka sanya a kasar na tsawon wasu watanni shida masu zuwa a ci gaba da kokarin da gwamnatin kasar take yi na fada da ta'addanci da kuma masu tsatstsaurar ra'ayin addini da suke kai hare-hare a arewaci kasar.
-
An Tsawaita Doka Ta Maci Zuwa Wasu Watanni Shidda A Kasar Mali
Apr 30, 2017 13:54Majalisar dokokin kasar Mali ta amince da tsawaita doka ta baci a kasar har zuwa 31 ga watan Octoba mai zuwa, wato watammim shidda nan gaba.
-
Mali : Red Cross Ta Dakatar da Aiki A Kidal
Apr 26, 2017 11:07Kungiyar agaji ta kasa da kasa red cross ta sanar da sanar da dakatar da aikinta na wani dan lokaci a yankin Kidal dake arewacin kasar Mali.
-
Gwamnatin Kasar Mali Ta Kafa Dokar Ta Baci Na Kwanaki 10 A Duk Fadin Kasar
Apr 20, 2017 15:03Gwamnatin kasar Mali ta bada sanarwan kafa doka ta bacu a duk fadin kasar sanadiyyar harin ta'addancin da aka kai kan sansanin sojojin kasar a garin Gourma Rharous na arewacin kasar.
-
Tashin Bom Ya Jikkata Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya A Kasar Mali
Apr 19, 2017 17:47Tashin wani bom a yankin arewacin Mali ya jikkata dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dikin Duniya da ke kasar.