-
An Soki Dirar Mikiyan Da Gwamnatin Kasar Mali Take Yi Wa Kafafen Yada Labarai
Apr 16, 2017 19:13Shugaban kungiyar gidajen radio masu zaman kansu a kasar Mali yayi suka kan yadda gwamnatin kasar take takurawa gidajen radio masu zaman kansu a kasar
-
Sabon Fira Ministan Mali Ya Sanar Da Sabuwar Majalisar Ministocinsa
Apr 12, 2017 11:51Sabon fira ministan Mali ya sanar da sunayen sabbin ministocinsa kwana guda bayan nadinsa a kan mukamin.
-
Shugaban Kasar Mali Ya Nada Sabon Fira Ministan Kasar
Apr 09, 2017 07:15Shugaban kasar Mali ya sanar da nadin sabon fira minista a kasar.
-
Mali: An kawo Karshen Taron Kasa Na Sasanta Al'ummu
Apr 04, 2017 16:57A jiya litinin ne aka kawo karshen taron sasanta al'ummu a birnin Bamaku tare da cimma matsaya akan batun Azwad.
-
An Tsawaita Dokar Ta Baci A Mali
Apr 01, 2017 11:13Hukumomi a Mali sun tsawaita dokar ta bakin da aka kafa a kasar da kwanaki goma.
-
'Yan bindiga sun kashe Mutane 3 a kan iyakar kasar Mali da Bourkina Faso.
Mar 30, 2017 05:11Majiyar tsaron Mali ta sanar da kisan Mutane uku a kusa da kan iyakar kasar da Bourkina Faso sakamakon harin 'yan bindiga.
-
Mali:Sojojin Sun Kashe Masu Wuce Gona Da Iri Goma
Mar 27, 2017 12:03Sojojin Gwamnatin Mali Sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda 10 a wasu hare-hare da aka kai a tsakiyar kasar.
-
An kai wasu tagwayen hare-haren ta'addanci a kasar Mali
Mar 26, 2017 18:19Tagwayen hare-haren ta'addanci ya yi sanadiyar mutuwa da kuma jikkatar jami'an tsaro a kasar Mali.
-
MDD Ta Bayyana Yanayin Kasar Mali A Matsayin Yanayi Mai Tada Hankali
Mar 19, 2017 11:16Shugaban tawagar dakarun tabbatar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a kasar Mali ya bayyana cewar har ya zuwa yanzu dai yanayin tsaron kasar Mali din yanayi ne mai tada hankalin gaske duk kuwa da dakarun tabbatar da zaman lafiya da aka tura kasar da kuma 'yan wasu nasarori da aka samu a wannan fagen.
-
MDD: Har Yanzu Da Sauran Rina A Kaba Kan Batun Tsaro A Mali
Mar 19, 2017 06:40Babban jami'in majalisar dinkin duniya kan ayyukan wanzar da zaman lafiya Hervé Ladsous ya fadi a jiya cewa, har yanzu akwai barazanar tsaro a kasar Mali.