-
Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnatin Mali A Birnin Bamako.
Oct 02, 2016 06:40Dubban Mutane Sun yi Zanga-zangar kin jinin gwamnati A Bamako.
-
ICC : An Yankewa Ahmad Al' Mahdi Hukuncin Daurin Shekaru 9
Sep 27, 2016 10:59Kotun hukunta mayan laifuka ta Duniya wawo ICC ta yankewa dan jihadin nan dan asalin kasar Mali, wato Ahmad Al Faqi Al Mahdi hukuncin shekaru 9 a gidan yari bisa laifin lalata wuraren tarihi a kasar.
-
Gargadin Shugaban Kasar Mali Dangane Da Dawowar Kungiyar 'Yan ta'adda.
Sep 24, 2016 08:20Shugaban kasar Mali Ya yi gargadi akan yiyuwar dawowar kungiyoyin 'yan ta'adda.
-
Shugaban Mali Ya Ja Kunnen MDD Dangane Da Karfin Da 'Yan Ta'adda Suke Yi A Kasar
Sep 23, 2016 17:41Shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita ya ja kunnen Majalisar Dinkin Duniya da cewa rashin aiwatar da yarjejeniyar sulhun da aka cimma a kasar yana taimakon 'yan kungiyoyin ta'addancin nan ta Al-Qa'id da sauran kungiyoyin da suke da alaka da kungiyar ISIS ci gaba da samun tasiri da gindin zama a kasar.
-
Mali: Ana Sukar Shugaban Kasar Da Gajiyawa Wajen Tafiyar Da Aiki
Sep 04, 2016 18:57An Sukar Ibrahim Bubakar Keita Da Gajiyawa
-
Ministan Tsaron kasar Mali ya yi murabus
Sep 04, 2016 05:49An sauke Ministan tsaron Mali daga kan mikaminsa sanadiyar matsalar tsaro a tsakiyar kasar
-
Mali : Sojoji Sun Karbe Ikon Yankin Boni
Sep 03, 2016 16:37Rahotanni dake cin karo da juna daga Mali na cewa sojojin kasar sun karbe ikon yankin Boni daya fada hannun mayakan jihadi.
-
Ci gaba da tashe-tashen hankula a kasar Mali bayan shekara guda da sulhu
Aug 31, 2016 19:02Bayan gushewar shekara guda da sulhu a kasar Mali ana ci gaba da rikici.
-
Rikici Tsakanin Manoma Da Makiyaya Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla Biyar A Kasar Mali
Aug 29, 2016 05:53Dauki ba dadi tsakanin manoma da makiyaya a kasar Mali ya lashe rayukan mutane akalla biyar tare da jikkata wasu bakwai na daban.
-
Kasar Togo ta tura Dakaru zuwa kasar Mali
Aug 23, 2016 19:14Togo ta tura Dakarun ta zuwa kasar Mali