-
Jami'an Tsaron Mali Sun Sanar Da Kame Wani Madugun 'Yan Ta'addan Kasar
May 09, 2016 02:17Jami'an tsaron Mali sun sanar da cewa sun yi nasarar kame daya daga cikin jagororin 'yan ta'adda a yankin kudancin birnin Bamako fadar mulkin kasar.
-
Rikicin Kabilanci Yana Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane A Kasar Mali
May 05, 2016 12:19Wasu gungun jama'a da suke goyon bayan gwamnatin Mali suna ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan 'yan kabilar Peuhl da ake zargi da goyon bayan kungiyoyi masu tsaurin ra'ayin addinin Islama a kasar.
-
An sako Dakarun tsaron Cote D'ivoire da ake tsare da su a kasar Mali
May 05, 2016 05:11Jami'an tsaron Kasar Mali Sun sallami Jami'an tsaron Kasar Cote D'ivoire da suka shiga cikin kasar ba tare da izini ba.
-
Jami'an Tsaron Mali Sun Kame Wani Da Ake Zargi Da Hannu A Kai Hare-Haren Kasar
Apr 23, 2016 00:42Jami'an tsaron Mali sun yi nasarar kame wani dan kasar Mauritaniya da ake zargi da hannu a shirya kai hare-haren ta'addanci a cikin kasar ta Mali.
-
An sako ma'aikatan kai agajin da aka yi garkuwa da su a kasar Mali.
Apr 22, 2016 10:21Ma'aikatan Agajin nan uku da aka yi awan gaba da su makun da ya gabata a kasar Mali an sako su.
-
Wasu 'yan agajin guda uku sun batan laya a kasar Mali
Apr 19, 2016 23:07Wasu Ma'aikatan kungiyar Agajin gaggawa na Kasa da Kasa guda Uku sun batan laya a kasar Mali.
-
Mali : Anyi Zanga-zangar Kyammar Sojojin Ketare
Apr 19, 2016 05:29A kasar Mali mutun guda ne aka rawaito cewa ya rasa ran sa a yayin wata zanga-zanga kyammar sojojin kasashen waje a Kidal dake arewacin kasar.
-
Zanga-zangar nuna adawa da zaman Dakarun tsaron waje a kasar Mali
Apr 18, 2016 12:10Al'ummar arewacin kasar Mali sun gudanar da zanga-zanga domin nuna adawarsu da ci gaban Sojojin kasar waje a cikin Kasar
-
An kame dariruwan Mutane a kasar Mali
Apr 16, 2016 00:27Dariruwan Mutane ne aka kame kan zarkin su da hannu a harin ta'addancin da aka kai Hotel Radissoun Blu dake birnin Bamako na kasar Mali
-
Jamus Zata Karfafa Ayyukan Tawagar Sojojin Ta A Mali
Apr 15, 2016 06:33kasar Jamus ta ce zata kara karfafa ayyukan tawagar sojojin ta a Mali, duk da cewa zata rage yawan sojojin daga 350 zuwa 300.