-
Mali : Nakiya Ta Hallaka Sojojin Faransa Uku
Apr 13, 2016 11:06Gwamnatin Faransa ta sanar da mutuwar wasu sojojin ta uku bayan da motar su ta taka nakiya a kasar Mali.
-
Dakarun tsaron Jamus za su fadada aiyukansu a Mali
Apr 07, 2016 04:02Kasar Jamus ta ce za ta fadada aiyukan soja a Kasar Mali
-
An Kara Sabunta Dokar Ta Baci A Kasar Mali
Apr 05, 2016 02:21Gwamnatin kasar Mali ta sake sabunta dokar ta baci a kasar har tsawon kwanaki 10 a nan gaba.
-
Mali: An Cafke Wani Jagoran 'Yan Ta'adda
Mar 31, 2016 06:12Jami'an tsaro na kundumbala na kasar Mali sun cafke wani babban jagora a cikin kuniyoyin 'yan ta'adda na kasar masu da'awar jihadi.
-
Babban Sakataren M.D.D Ya Yi Gargadi Kan Ci Gaba Da Fuskantar Tashe-Tashen Hankula A Mali
Mar 29, 2016 06:21Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan yiyuwar ci gaba da bullar tashe-tashen hankula a kasar Mali, don haka ya bukaci daukan matakan dakile matsalar tsaron kasar.
-
Mali : An Cafke Mutane Biyu Dake Da Hannu A Harin Grand-Bassam
Mar 28, 2016 00:33Hukumomi a Mali sun sanar da cafke wasu 'yan kasar 2 da ake zargi da hannu a harin da kungiyar Al'Qaida ta dauki alhakin kai a wurin shakatawan nan na Grand-Bassan a kasar Cote d'Ivoire / Ivory Coast.
-
Hukumomi Sun Ce An Kashe Daya Daga Cikin Maharan Kan Sojojin Turai A Mali
Mar 22, 2016 05:46Rahotanni daga kasar Mali sun jiyo mahukuntan kasar suna fadin cewa jami'an tsaron kasar sun sami nasarar hallaka daya daga cikin 'yan bindigan da suka kai hari wani otel a Bamako babban birnin kasar inda sojojin kungiyar Tarayyar Turai ke amfani da shi don bai wa jami'an tsaron Mali horo.
-
Mali : An kai wani sabon hari a barikin Sojojin kungiyar turai
Mar 21, 2016 23:41Wasu 'yan bindiga sun kai hari a sansanin koyar da aikin soja na kasashen turai dake birnin Bamako na kasar Mali
-
Harin da 'yan ta'adda suka kai Kasar Iviry Coast, dauka fansa ne ga Faransa
Mar 16, 2016 13:43Kungiyar Alqa'ida ta yankin Magrib ta bayyana manufar harin da ta kai na baya bayan nan a kasar Cote D'ivoire, dauka fansa ga kasar Faransa
-
An Kashe Sojojin Majalisar Dinkin Duniya Guda Biyu A Arewacin Kasar Mali
Mar 13, 2016 13:15Majiyar rundunar tabbatar da zaman lafiya ta