-
Buzaye Yan Tawaye A Arewacin Mali Sun Amiince Da Dakatar Da Bude Wota Da Kuma Sulhu
Mar 11, 2016 01:25Kabilun buzaye yan tawaye guda biyu a arewacin kasar Mali sun amince da tsagaita bude wuta a tsakaninsu abayan
-
Kotun Kolin Mali Ta Yi Watsi Da Karar Da Wata Kungiyar Farar Hula Ta Shigar Kan Shugaban Kasar
Mar 09, 2016 02:01Kotun kolin kasar Mali ta yi watsi da karar da wata kungiyar farar hula ta shigar gabanta kan zargin shugaban kasar Ibrahim Bubakar Kaita da cin amanar kasa.
-
An Bukaci Gwamnatin Mali Ta Gaggauta Aiwatar Da Yerjejeniya Tskaninta Da Yan Tawaye.
Mar 07, 2016 02:20Wakilin komitin sulhu na majalisar dinkin duniy ya gana da Priministan
-
Mali : MDD Ta Yi Kira A Kan Aiwatar Da Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Mar 06, 2016 03:01Wakilan kasashe 15 mambobin kwamitin tsaro na MDD dake ziyara a Mali sunyi kira akan gaggauta aiwatar da yarjejeniyar zamen lafiya a wannan kasa ta Mali.
-
Mali : Sojojin MDD 6 Suka Mutu Bayan Motar Su Ta Taka Nakiya
Mar 02, 2016 14:14Rahotanni daga kasar mali na cewa sojojin MDD shida ne suka rasa rayukan su, kana wasu biyu sukaji munanan raunuka bayan da motar su ta taka nakiya a arewacin kasar.
-
Kokarin tabbatar da yarjejjeniyar Sulhu a kasar Mali
Feb 29, 2016 13:46Shugaban kasar Mali ya tattauna da wakilan kungiyoyin 'yan tawaye domin daukan matakan da ya kamata na gudanar da yarjejjeniyar sulhun da aka cimma a kasar
-
Matsalolin Tsaro Suna Ci Gaba Da Habaka A Yankin Gao Na Kasar Mali
Feb 29, 2016 07:52Harkar tsaro tana ci gaba da tabarbarewa a yankunan garin Gao da ke gabashin kasar Mali.
-
Bincike kan yanayin da kasar Mali ke ciki
Feb 15, 2016 02:59Manzon musaman na Majalisar Dinkin Duniya kan kasar Mali ya je birnin Kidal domin ganewa idanunsa halin da yankin ke ciki.
-
Mali : Kungiyar Ansaruddin Ta Dauki Alhakin Kai Hari Kan Dakarun MDD
Feb 13, 2016 07:49Harin dai na jiya Juma'a yayi sanadin mutuwar sojojin MDD da dama
-
Wasu Mutane Dauke Da Makamai Sun Kashe Sojojin Mali A Arewacin Kasar
Feb 12, 2016 13:16Majiyar Jami'an tsaro kasar Mali daga arewacin kasar ta bayyana cewa wasu yan bindiga sun kashe sojoji ukku a kusa da birnin Timbuktu babban birni a arewacin kasar.