Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • Kungiyar G5 Sahel Ta Yi Tir Da Harin Burkina Faso

    Kungiyar G5 Sahel Ta Yi Tir Da Harin Burkina Faso

    Mar 03, 2018 14:32

    Shugaba Isufu Mahamadu na Jamhuriya Nijar, kana shugaban kungiyar kasashen gungun G5 Sahel, ya yi tir da allawadai da jerin hare haren ta'addancin da wasu 'yan bindiga suka kai a birnin Ouagadugu na kasar Burkina Faso a jiya Juma' a.

  • Nijar : An Kame Lita 300,000 Na Man Fetur Din Sumogal

    Nijar : An Kame Lita 300,000 Na Man Fetur Din Sumogal

    Feb 28, 2018 10:22

    Jami'an kwastom a birnin Yamai na Jamhuriya Nijar, sun kame sama da Lita 300,000 na man fetur din sumogal da aka shigo da shi daga Najeriya.

  •  Tsawaita Dokar Ta Bace Na Watanni Uku A Jahar Diffa Ta  Jamhuriyar Nijer

    Tsawaita Dokar Ta Bace Na Watanni Uku A Jahar Diffa Ta Jamhuriyar Nijer

    Feb 28, 2018 06:17

    Gwamnatin jamhuriyar Nijer ta sanar da tsawaita dokar ta bace a yankunan da suke fama da matsalar hare-haren 'yan ta'adda na kasar

  • Nijar : Kotu Ta Bada Umurnin Sakin Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Haraji

    Nijar : Kotu Ta Bada Umurnin Sakin Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Haraji

    Feb 21, 2018 05:54

    Wata kotu a Jamhuriya Nijar, ta bada umurnin sakin mutanen nan da ake tsare da tun bayan da suka gudanar zaman dirshin a farkon watan nan a Yamai, don nuna bacin ransu dangane da sabuwar dokar haraji ta 2018.

  • Takkadama Kan Sabuwar Dokar Haraji A Nijar

    Takkadama Kan Sabuwar Dokar Haraji A Nijar

    Feb 19, 2018 05:13

    A jamhuriya Nijar, sabuwar dokar haraji dake kunshe a sabon kasafin kudin kasar na bana, na ci gaba da tada jijiyoyin wuya tsakanin gwamnati da kungiyoyin fara hula.

  • Nijar : An Rusa Kananan Hukumomi 3

    Nijar : An Rusa Kananan Hukumomi 3

    Feb 17, 2018 14:25

    Gwamnatin Nijar, ta rusa wasu majalisun zababun mashawartan kananan hukumomin guda uku da suka hada da Golle (Jihar Dosso), da Tesker (Jihar Zinder) da kuma na karamar hukumar Dakoro a Jihar Maradi.

  • Nijar : Isufu, Ya Aike Wa Takwaransa Na Iran Sakon Taya Murna

    Nijar : Isufu, Ya Aike Wa Takwaransa Na Iran Sakon Taya Murna

    Feb 13, 2018 15:34

    Shugaba Isufu Mahamadu, na Jamhuriya Nijar , ya aike wa da takwaransa na Iran, Dakta Hassan Ruhani, sakon taya murna dangane da zagayowar shekaru 39 da nasara juyin juya halin musulinci a Iran.

  • Nijar Ba Ta Bawa Talakawa Haske A Kasafin Kudi _ Rahoto

    Nijar Ba Ta Bawa Talakawa Haske A Kasafin Kudi _ Rahoto

    Feb 09, 2018 18:09

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta (Alternative Espace Citoyens) ta fitar da wani rahoto da ya ambato Jamhuriya Nijar a cikin jerin kasashen da ba sa bayar da haske a kasafin kudin da suka tanada wa talakawan su.

  • Nijar : Isufu Ya Karbi Shugabancin karba-karba na G5 Sahel

    Nijar : Isufu Ya Karbi Shugabancin karba-karba na G5 Sahel

    Feb 07, 2018 05:20

    Shugaba Isufu Mahamadu, na Jamhuriyar Nijar ya karbi shugabancin karba-karba na kungiyar G5 ta kasashen yankin Sahel, a taron shuwagannin kungiyar karo na hudu da ya gudana jiya Talata a birnin Yamai fadar gwamnatin Nijar.

  • Gwamnatin Niger Ta Jadda Bukatar Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewa A Matsayin Hanyar Yaki Da Ta'addanci

    Gwamnatin Niger Ta Jadda Bukatar Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewa A Matsayin Hanyar Yaki Da Ta'addanci

    Feb 02, 2018 06:22

    Shugaban kasar Niger Mohammad Yusuf ya jaddada bukatar bunkasa tattalin arziki tare da kyautata zamantakewar mutanen kasar har'ilara da kuma amfani da makami a matsayin hanyoyin yaki da ayyukan ta'addanci a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS