Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Hira Da Daraktan Amnesty Int. A Najeriya Kan Kisan Gillar Zaria

    Hira Da Daraktan Amnesty Int. A Najeriya Kan Kisan Gillar Zaria

    Apr 25, 2016 08:16

    Babban daraktan kungiyar Amnesty Int. a reashenta na Najeriya Muhammad Kawu Ibrahim ya zanta da Sashen Hausa na Pars Today Tehran, kan kisan gillar da aka yi wa mabiya mazhabar shi'a a Zaria.

  • Mu'assasar Rasulul A'azam Ta Gabatar Da Takarda A Kwamitin Binciken Rikicin Zaria

    Mu'assasar Rasulul A'azam Ta Gabatar Da Takarda A Kwamitin Binciken Rikicin Zaria

    Apr 24, 2016 08:03

    A yau Alhamis ne Cibiyar Rasulul A'azam (RAAF) da ke birnin Kano ta gabatar da takarda a gaban kwamitin da gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa don binciko musabbabin rikicin da ya faru a Zaria, tsakanin sojoji da 'yan kungiyar Harkar Musulunci.

  • Fashewar Bom A arewa maso gabashin Najeria

    Fashewar Bom A arewa maso gabashin Najeria

    Apr 24, 2016 00:54

    Fashewar Bam ya yi sanadiyar asarar rayuka a arewa maso gabashin Najeria.

  • Kungiyar Amnesty International Ta Zargi Sojojin Nijeriya Da Tafka Ta'asa A Rikicin Zaria

    Kungiyar Amnesty International Ta Zargi Sojojin Nijeriya Da Tafka Ta'asa A Rikicin Zaria

    Apr 22, 2016 07:51

    Kungiyar kare hakkokin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta zargi rundunar sojin Najeriya da yin rufa-rufa game da kisan kiyashin da suka yi wa 'yan kungiyar Harkar Musulmi ta mabiya tafarkin Shi'a a kasar a shekarar da ta gabata.

  • Shugaban Najeriya Ya Ki Amincewa Da Karin Da Majalisa Ta Yi A Kan Kasafin Kudin Shekara 2016

    Shugaban Najeriya Ya Ki Amincewa Da Karin Da Majalisa Ta Yi A Kan Kasafin Kudin Shekara 2016

    Apr 22, 2016 00:15

    Shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Nigeria ya ki amincewa da karin da majalisun dokokin kasar suka yi a cikin kasasfin kudi na shekarar da muke ciki.

  • Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hari Kan Zango Da Ke Jihar Yobe a Nigeriya

    Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hari Kan Zango Da Ke Jihar Yobe a Nigeriya

    Apr 21, 2016 12:09

    Wasu mahara da ake kyautata zaton yan kungiyar Boko Haram ne sun kaddamar da harin ta'addanci kan al'ummar kauyen Zango da ke karamar hukumar Gulana a Jihar Yobe a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya tare da kashe mutane akalla goma sha daya.

  • Amurka Zata Tallafawa Kasashen Da Suke Yankin Tafkin Chadi Da Dala Miliyon 40

    Amurka Zata Tallafawa Kasashen Da Suke Yankin Tafkin Chadi Da Dala Miliyon 40

    Apr 20, 2016 13:48

    Gwamnatin Kasar Amurka zata tallafawa kasashen da suke yankin tafkin Chadi da kudade dalara Amurka billion 40

  • Boko Haram ta yi wa mataimakin  kwamandan Soji kwanton-bauna

    Boko Haram ta yi wa mataimakin kwamandan Soji kwanton-bauna

    Apr 20, 2016 00:16

    Mayakan Boko Haram sun kai hari a kan ayarin motar wani mataimakin kwamandan sojoji mai suna janar Victor Ezugwu dake kan hanyarsa ta kai ziyara a sansanin soji na garin Bama dake jahar Borno.

  • Tsagerun Niger-Delta Sun Barazanar Ci Gaba Da Tarwatsa Bututun Man Fetur

    Tsagerun Niger-Delta Sun Barazanar Ci Gaba Da Tarwatsa Bututun Man Fetur

    Apr 19, 2016 10:45

    Wani gungu na tsagerun yankin Niger-Delta a Najeriya ya yi barazanar ci gaba da tarwatsa bututun mai da iskar gas a yankunan kudancin kasar.

  • Kungiyar Boko Haram ta kaiwa Barikin Sojin  Najeria hari

    Kungiyar Boko Haram ta kaiwa Barikin Sojin Najeria hari

    Apr 18, 2016 10:31

    Rundunar sojin Najeriya ta ce 'yan kungiyar Boko Haram sun kai hari kan dakarunta na bataliya ta 113 da ke garin Kareto a arewacin jihar Borno.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS