Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Nijeriya Da E/Guinea Sun Cimma Yarjejeniyar Hadin Gwuiwa Ta Tsaro

    Nijeriya Da E/Guinea Sun Cimma Yarjejeniyar Hadin Gwuiwa Ta Tsaro

    Mar 16, 2016 13:52

    Kasashen Nijeriya Da Equatorial Guinea sun sanya hannu kan wata yarjejeniyar tsaro kan kafa wani kwamitin hadin gwuiwa na tsaronteku da kan iyakoki da zai taimaka wajen fada da matsalolin tsaro da ake fuskanta da suka hada da fashi a kan teku, fasa kwabrin makamai, satar danyen man fetur da sauransu.

  • Najeriya : Mutane 22 Suka Mutu A Harin  Masalacin Maiduguri

    Najeriya : Mutane 22 Suka Mutu A Harin Masalacin Maiduguri

    Mar 16, 2016 07:43

    Rahotanni daga Najeriya na cewa mutane 22 ne suka rasa rayukan su sakamakon wani hari da ake kautata zaton na kunar bakin wake a wani masalaci dake Maiduguri a arewa maso gabashin kasar.

  • Kotu Ta Dage Shari'ar Tsohon Babban Hafsan Hafsoshin Sojojin Nijeriya Alex Badeh

    Kotu Ta Dage Shari'ar Tsohon Babban Hafsan Hafsoshin Sojojin Nijeriya Alex Badeh

    Mar 14, 2016 13:53

    Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta sanar da ranar Laraba mai zuwa wato 16 ga watan Maris din nan da muke ciki a matsayin ranar za'a fara shari'ar da za a yi wa tsohon Babban hafsan sojin Nijeriya, Air Marshal Alex Badeh, mai ritaya saboda zargin halalta kudin haramun da ake masa.

  • An soki Shugaban Najeria kan batun Boko Haram

    An soki Shugaban Najeria kan batun Boko Haram

    Mar 14, 2016 07:46

    An yi suka ga shugaban Najeria kan yadda yake bankama yakin da kasar ke yi da kungiyar Boko Haram.

  • Shugaba Buhari Na Nigeria Zai Jagoranci Tawagar Jami'an Tsaron Kasar Zuwa Malabo Don Tattauna Batun Tsaro

    Shugaba Buhari Na Nigeria Zai Jagoranci Tawagar Jami'an Tsaron Kasar Zuwa Malabo Don Tattauna Batun Tsaro

    Mar 13, 2016 14:30

    Shugaban Nigeria Mohammadu Buhari zai jagoranci tawagar jami'an tsaron kasar zuwa kasar Equetorial Guinea don tattauna

  • Kotu Ta Ba Da Belin Alex Badeh Tsohon Hafsan Hafsoshin Sojojin Nijeriya

    Kotu Ta Ba Da Belin Alex Badeh Tsohon Hafsan Hafsoshin Sojojin Nijeriya

    Mar 10, 2016 14:38

    Wata babbar kotun tarayya a Abuja, babban birnin Tarayyar Nijeriya, ta bayar da belin tsohon hafsan hafsoshin sojin kasar , Air chief Marshal Alex Badeh bisa wasu tsauraran sharuddan da wajibi ne ya cika su kafin a sake shi daga gidan yarin da ake tsare da shi.

  • Ma'aikatan NNPC na Najeriya sun janye yajin aiki

    Ma'aikatan NNPC na Najeriya sun janye yajin aiki

    Mar 10, 2016 07:14

    Ma’aikatan kamfanin mai na NNPC a Najeriya sun janye yajin aikin da suka shiga sakamakon matakin da gwamnatin kasar ta dauka na karkasa kamfanin gida 7.

  • Najeriya : Adadin Wadanda Suka Mutu A Ruftawar Bene A Lagos Ya Karu Zuwa 34

    Najeriya : Adadin Wadanda Suka Mutu A Ruftawar Bene A Lagos Ya Karu Zuwa 34

    Mar 10, 2016 03:10

    Rahotannin daga jihar Ikkon tarayyar Nigeriya sun ce, adadin wadanda suka mutu sakamakon rugujewar wanin ginin bene mai hawa 5 a ranar Talatan data gabata a Ikko ya karu zuwa 34 kamar yadda mahukuntar kasar suka tabbatar.

  • Nigeria Da Bankin Swis Sun Sanya Hannu Kan Yerjejeniyar Maida Da Kudaden Da Aka Kwace Daga Iyalan Abacha

    Nigeria Da Bankin Swis Sun Sanya Hannu Kan Yerjejeniyar Maida Da Kudaden Da Aka Kwace Daga Iyalan Abacha

    Mar 09, 2016 14:22

    Gwamnatin Nigeria da bankin Swisland sun rattaba hannu kan yerjejeniyar dawo da kudaden da aka

  • An Rarraba NNPC Zuwa Kamfanoni Guda 7

    An Rarraba NNPC Zuwa Kamfanoni Guda 7

    Mar 09, 2016 09:14

    Minstan mai na kasa a Najeriya Emmanuel Ibe Kachikwu, ya fitar da wata sanarwa da ke cewa an raba kamfanin main a kasa NNPC zuwa kamfanoni guda 7.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS