Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya : Mutane 15 Suka Mutu A Ruftawar Wani Bene A Lagos

    Najeriya : Mutane 15 Suka Mutu A Ruftawar Wani Bene A Lagos

    Mar 08, 2016 14:04

    Rahotanni daga Najeriya na cea mutane 15 ne suka rasa rayukan su sakamakon ruftawar wani bene mai hawa biyar da ake cikin ginawa a unguwar Lekki dake jihar Lagos.

  • MTN Ya Taimaka Wa Boko Haram A Najeriya, inji Shugaba Buhari

    MTN Ya Taimaka Wa Boko Haram A Najeriya, inji Shugaba Buhari

    Mar 08, 2016 13:16

    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayana cewa kamfanin sadarwa na MTN mallakin kasar Afrika ta kudu ya taimaka wa ayyukan kungiyar Boko Haram, musamen kan rashin toshe miliyoyan layukan da ba a yi wa rijista ba.

  • Gwamnati:

    Gwamnati: "Shigar Nijeriya Kawancen Musulunci Ba Shi Da Alaka Da Addini"

    Mar 08, 2016 02:16

    Ministan harkokin wajen Nijeriya Mr. Geoffrey Onyama ya bayyana cewar sabanin korafe-korafen da wasu suke yi, shigar Nijeriya rundunar hadin gwiwar kasashen Musulmi karkashin jagorancin Saudiyya don 'fada da ta’addanci' ba shi da alaka da wani addini.

  • Shugaba Zuma Zai Fara Ziyarar Aiki A Nijeriya A Yau Talata

    Shugaba Zuma Zai Fara Ziyarar Aiki A Nijeriya A Yau Talata

    Mar 08, 2016 02:15

    A yau Talata ne ake sa ran Shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu a Nijeriya a bisa gayyatar da takwararsa na Nijeriyan Muhammadu Buhari yayi masa don karfafa alakar da ke tsakanin kasashen biyu.

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram

    Mar 04, 2016 12:42

    Rundanar sojin Nijeriya ta sanar da samun nasarar kwato wasu mutane 63 daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram da suka garkuwa da su bayan da sojojin suka fatattaki ‘yan ta’addan daga wasu kauyuka da yankuna na jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriyan.

  • Rikici Ya Daibaibaye Jam'iyyar Adawa Ta PDP A Najeriya

    Rikici Ya Daibaibaye Jam'iyyar Adawa Ta PDP A Najeriya

    Mar 03, 2016 09:10

    Rikici ya dabaibaye jam'iyyar PDP mai adawa atayarra Najeriya, ta yadda wasu daga cikin 'ya'yan jam'iyyar sun fara ficewa.

  • Najeriya Mutane Na Jiran Samun Saukin Rayuwa A Kasar

    Najeriya Mutane Na Jiran Samun Saukin Rayuwa A Kasar

    Mar 03, 2016 04:10

    A Najeriya mutane suna ci gaba da jiran ganin an samu warwarewar matsalolin da suke fama da su.

  • Boko Haram: Satar Kananan Yara

    Boko Haram: Satar Kananan Yara

    Mar 03, 2016 04:00

    An Zargi kungiyar Bokoharam da satar kananan yara da kuma maida wasu dubbai 'yan gudun hijira.

  • Hukumar Jarrabawa Ta JAMB A Nigeria Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawa Na Yara 200,000

    Hukumar Jarrabawa Ta JAMB A Nigeria Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawa Na Yara 200,000

    Mar 02, 2016 07:51

    Hukumar Jarrabawa Ta JAMB A Nigeria Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawa Na Yara 200,000

  • Sanar Da Sakamakon Zaben Nijar Zagaye Na Faro

    Sanar Da Sakamakon Zaben Nijar Zagaye Na Faro

    Mar 02, 2016 04:22

    Jama’a masu Assalamu Alaikum barkanku da warhaka barkanmu kuma da sake saduwa da kua cikin wanann shiri na Afirka a mako.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS