Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Yansanda A Nigeria Suna Tsare Da Mutane Kimani 1000 Guda Kan Zargin Satar Mutane

    Yansanda A Nigeria Suna Tsare Da Mutane Kimani 1000 Guda Kan Zargin Satar Mutane

    Aug 04, 2017 01:15

    Yansanda a Nigeria suna tsare da mutane kimani dubu guda kan zargin satar mutane a warare daban daban a duk fadin kasar

  • Manyan Hafsoshin Sojojin Nijeriya Sun Gudanar Da Taro Kan Boko Haram A Maiduguri

    Manyan Hafsoshin Sojojin Nijeriya Sun Gudanar Da Taro Kan Boko Haram A Maiduguri

    Aug 02, 2017 06:34

    Rahotanni daga Nijeriya sun bayyana cewar manyan hafsoshin sojojin kasar sun gudanar da wani taro na sama da sa’oi hudu a birnin Maiguguri, babban birnin jihar Borno, tare da kwamandojin sojojin da suke can da nufin tsara sabbin dabarun fada da ‘yan kungiyar Boko Haram da suke ci gaba da barazana ga tsaro da zaman lafiyan yankin.

  • Nigeria : Za'a Ci Gaba Da Neman Man Fetur A Borno Duk Da Matsalar Tsaro

    Nigeria : Za'a Ci Gaba Da Neman Man Fetur A Borno Duk Da Matsalar Tsaro

    Jul 31, 2017 11:36

    Kamfanin haka da sarrafa man fetur na Nigeria NNPC da kuma shugaban jami'ar Maiduguri sun ce ba zasu daina neman man fetur a jihar Borno ba duk tare da asarorin rayuka da sace ma'aikata da kungiyar Boko Haram ta yi a ranar talatan da ta gabata.

  • Najeriya : Mahajjatan Farko Sun Isa Saudiyya

    Najeriya : Mahajjatan Farko Sun Isa Saudiyya

    Jul 31, 2017 11:22

    Tawagar ta farko na mahajjatan bana daga jihar Sokoto a tarayyar Nijeriya sun isa kasar mai tsari a yau Litinin.

  • Kungiyar Boko Haram Ta Kai Harin Kunan Bakin Wake A Garin Dikwa

    Kungiyar Boko Haram Ta Kai Harin Kunan Bakin Wake A Garin Dikwa

    Jul 30, 2017 07:23

    Mayakan kungiyar boko haram sun kai harin kunan bakin wake a garin Dikwa na jihar Borno dake arewa masu gabashin Najeriya.

  • Boko Haram Ta Saki Faifan Bidiyon Ma'aikatan Hako Mai Da Ta Sace

    Boko Haram Ta Saki Faifan Bidiyon Ma'aikatan Hako Mai Da Ta Sace

    Jul 29, 2017 12:32

    Kungiyar Boko Haram ta saki wani bidiyo da ke nuna mutane uku da ta ce ta kama lokacin wani harin kwantan bauna da ta kai wa ma'aikatan hakar mai a jihar Bornon Nijeriya inda daya daga mutanen yake kiran gwamnatin kasar da ta rage amfani da karfi a kan 'yan kungiyar.

  • Ministan Ilmi Da Shugaban Jami'ar Maiduguri Sun Sami Sabani Kan Batun Rufe Jami'ar

    Ministan Ilmi Da Shugaban Jami'ar Maiduguri Sun Sami Sabani Kan Batun Rufe Jami'ar

    Jul 29, 2017 01:57

    An sami sabani tsakanin ministan ilmi Malan Adamu Adamu da shugaban Jami'ar Maiduguri Professor Ibrahim Abubakar Njodi kan batun rufe jami'ar don kare rayukar ma'aikata da dalibai daga hare haren boko haram.

  • Najeriya: EFCC Ta Kwato Daruruwan Biliyoyin Nairori Daga Kamfanonin Mai

    Najeriya: EFCC Ta Kwato Daruruwan Biliyoyin Nairori Daga Kamfanonin Mai

    Jul 28, 2017 13:51

    Hukumar yaki da cin hanci da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa a najeriya EFCC ta ce ta bankado almundahana da ka yi da makudan kudaden gwamnati a kamfanonin mai na kasar.

  • An Bukaci Manyan Hafsoshin Sojin Najeriya Da Su Koma Maiduguri

    An Bukaci Manyan Hafsoshin Sojin Najeriya Da Su Koma Maiduguri

    Jul 28, 2017 08:57

    Mukaddashin Shugaban Najeriya Yemi Osibanjo ya umurci shugaban rundunar sojin kasa Janar Tukur Burutai da shugaban sojin sama Sadiq Abubakar da su koma Maiduguri domin magance matsalar tsaron da ake ci gaba da samu a yankin.

  • Najeriya : Buhari Ya Sake Ganawa Da Wasu Gwamnoni A Landan

    Najeriya : Buhari Ya Sake Ganawa Da Wasu Gwamnoni A Landan

    Jul 26, 2017 13:54

    Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya sake ganawa da wasu gwamnonin kasarsa a birnin landan inda yake ci gaba da karbar jinya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS