-
Za'a Sokewa Zimbabuwe Bashi
Jun 04, 2016 00:44Kasar Zimbabuwe ta sanar cewa ta samu alkawarin soke mata bashi daga abokan huldar ta, da suka hada da asusun bada lamuni na duniya, bankin duniya da kuma Bankin raya kasashen Afirka.
-
An yiwa 'yan kaso dubu biyu afuwa a Zimbabwe
May 30, 2016 05:43A wani shiri na rake tsunkoson gidan yari, Kimanin mutane dubu biyu ne aka yiwa Afuwa a Kasar Zimbabwe
-
Dubban Magoya Bayan Mogabe Sun Gudanar Da Gangamin Goyon Bayansa
May 26, 2016 01:04Dubban magoya bayan shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe sun gudanar da gangamin nuna goyon bayansu gareshi a shirin da yake yi na fada da munafukai cikin jam'iyarsa ta ZANU-PF
-
Magoya bayan Mugabet sun gudanar da zanga-zanga a kasar
May 25, 2016 13:06Wata guda bayan zanga-zangar da 'yan adawa suka yi a kasar Zimbabwe, a yau magoya bayan Shugaba Mugabet sun gudanar da zanga-zangar goyon baya ga shugaban
-
Majalisar dinkin duniya ta nuna damauwarta kan karancin Abinci a Zimbabwe
May 10, 2016 01:53Majalisar dinkin duniya ta bayyana damuwarta da yiyuwan samun karancin abinci a kasar Zimbabwe a wannan shekarar.
-
Bankin Duniya Ya Dakatar Da Bada Rance Ga Mozambique
Apr 29, 2016 00:00Bankin duniya ya sanar da dakatar da bada wasu rancensa ga kasar Mozambique, bayan gano wani bashin boye na kimanin $ Biliyan 1,4 da kasar ta yi.
-
Jam'iyyar Zanu PF Ta Watsi Da Kiran 'Yan Adawa Na Neman Mugabe Ya Yi Murabus
Apr 15, 2016 13:20Jam'iyyar Zanu PF da ke mulki a kasar Zimbawe ta yi watsi da kiran da 'yan adawa ke yi na neman shugaba Mugabe ya yi murabus.
-
Yan Adawa Sun Yi Taron Gangamin Yin Allah Wadai Da Siyasar Shugaban Kasar Zimbabwe
Apr 14, 2016 22:56Madugun 'yan adawa a Zimbabwe ya jagoranci zanga -zangar lumana tare da taron gangami kan yin Allah wadai da siyasar shugaban kasar Robert Mugabe tare da dorawa gwamnatin kasar alhakin tabarbarewan harkar tattalin arziki a Zimbabwe.
-
Zimbabuwe : 'Yan Adawa Sun Kira Zanga-Zanga Saboda Talauci
Apr 13, 2016 12:20Babbar jam'iyyar adawa a kasar Zimbabuwe ta yi kiran wata gagarimar zanga-zanga gobe Alhamis domin yin allawadai da halin da tattalin arzikin kasar ya shiga.
-
Hukumar "UNICEF" Ta Yi Gargadi Kan Bullar Masifar Yunwa A Kasar Zimbabwe
Mar 15, 2016 14:32Asusun kula da kananan yara da mata na Majalisar Dinkin Duniya "UNICEF" ya yi gargadi dangane da bullar masifar yunwa da karancin kayayyakin abinci masu gina jiki da kananan yara suke bukata a kasar Zimbabwe.