Hollande Na Ziyara A Kasar Jodan
https://parstoday.ir/ha/news/middle_east-i4075-hollande_na_ziyara_a_kasar_jodan
Yau Talata shugaba Farancois Hollande ya isa kasar Jodan a ziyarasa da zata maida hankali kan matsalar 'yan gudun hijira da kuma yaki da 'yan ta'adan (IS)
(last modified 2018-08-22T06:58:09+00:00 )
Apr 19, 2016 04:39 UTC
  • Hollande Na Ziyara A Kasar Jodan

Yau Talata shugaba Farancois Hollande ya isa kasar Jodan a ziyarasa da zata maida hankali kan matsalar 'yan gudun hijira da kuma yaki da 'yan ta'adan (IS)

Wannan ziyara ta yini guda na zamen ta karshe a ran gadin kwanaki hudu da shugaba Hollande ya kaddamar a yankin gabas ta Tsakiya, bayan wace ya kai kasashen Labonan da kuma Masar.

kasar Jodan dai na karbar 'yan gudun hijira Syria sama da 600,000.