Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka ta kudu

  • Zuma Ya Bukaci Fitowar Al'ummar Afirka Ta Kudu A Zabukan Kananan Hukumomin

    Zuma Ya Bukaci Fitowar Al'ummar Afirka Ta Kudu A Zabukan Kananan Hukumomin

    Aug 01, 2016 05:54

    Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya bukaci al'ummar kasar da su fito kwansu da kwarkwatarsu a zabukan kanan hukumomin da za a gudanar a kasar.

  • Afirka Ta Kudu : Gobara Ta Kashe Mutane 8 A Gidan Marayu

    Afirka Ta Kudu : Gobara Ta Kashe Mutane 8 A Gidan Marayu

    Jul 14, 2016 11:57

    Rahotanni daga Afirka ta kudu na cewa mutane takwas suka mutu a wata gobara da tashi a wani gidan marayu a birnin Durban.

  • Matsanancin wuyar Ruwa a kasar Afirka ta Kudu

    Matsanancin wuyar Ruwa a kasar Afirka ta Kudu

    Jun 14, 2016 18:22

    Rashin Saukar Ruwan Sama ya janyo matsanancin Wuyar Ruwa a kasar Afirka ta kudu

  • Afirka Ta Kudu : Babu Damuwa Dangane Da Barazanar Kai Hari

    Afirka Ta Kudu : Babu Damuwa Dangane Da Barazanar Kai Hari

    Jun 06, 2016 10:42

    Gwamnatin Afirka ta kudu ta fitar da sanarwar cewa babu wata damuwa dangane da barazanar kai hari a kasar.

  • Ikrarin Shugaban kasar Afirka ta Kudu na tarin matsaloli da kasar ke fuskanta

    Ikrarin Shugaban kasar Afirka ta Kudu na tarin matsaloli da kasar ke fuskanta

    May 15, 2016 15:39

    Shugaban kasar Afirka ta Kudu ya tabbatar da cewa kasar sa na fama da matsaloli da dama kamar su rashin aikin yi, talauci, amfani da miyagun kwayoyi, gami da cin zarafin mata da kananen yara a wasu yankunan kasar.

  • Shugaban Afrika Ta Kudu Ya Ce Zai Samar Da Doka Ta Mayarwa Bakeken Fata Filayen Da Aka Kwace Masu

    Shugaban Afrika Ta Kudu Ya Ce Zai Samar Da Doka Ta Mayarwa Bakeken Fata Filayen Da Aka Kwace Masu

    May 14, 2016 09:31

    Shugaban Afrika ta kudu Jocop Zuma ya bayyana cewa zai samar da doka ta mayarwa bakaken fatar kasar filayan da aka kwace masu.

  • Yan Adawa Sun Nemi Hana Shugaban Kasar Afrika Ta Kudu Gabatar Da Kasafin Kudi

    Yan Adawa Sun Nemi Hana Shugaban Kasar Afrika Ta Kudu Gabatar Da Kasafin Kudi

    May 05, 2016 16:04

    Yan adawa daga jam'iyyar Economic Freedom Fighters "EFF" a takaice sun yi kokarin hana shugaban kasar Afrika ta Kudu Jacob Zuma gabatar da jawabin kasafin kudin bana na kasar a Majalisar Dokokin Kasar a jiya Laraba.

  • Shugaba Zuma Ya gargadi Masu Hamayya Da gwamnatinsa

    Shugaba Zuma Ya gargadi Masu Hamayya Da gwamnatinsa

    May 02, 2016 18:58

    Shugaba Zuma Ya gargadi Masu Hamayya Da gwamnatinsa

  • Shugaban Kasar Alfirka ta kudu ya ce ba zai murabus ba

    Shugaban Kasar Alfirka ta kudu ya ce ba zai murabus ba

    Apr 28, 2016 03:35

    Shugaban kasar Afirka ta Kudu ya yi watsi da bukatun 'yan adawa na sauka daga kan karagar milki.

  • Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu Ya Fara  Ziyarar Aiki A Iran

    Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu Ya Fara Ziyarar Aiki A Iran

    Apr 24, 2016 09:38

    A safiyar yau ne shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma ya fara wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu a nan Jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan da takwararsa na Iran Dakta Hasan Ruhani ya tarbe shi a fadar shugaban kasa da ke arewacin birnin Tehran.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS