Afirka Ta Kudu : Babu Damuwa Dangane Da Barazanar Kai Hari
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i6316-afirka_ta_kudu_babu_damuwa_dangane_da_barazanar_kai_hari
Gwamnatin Afirka ta kudu ta fitar da sanarwar cewa babu wata damuwa dangane da barazanar kai hari a kasar.
(last modified 2018-08-22T11:28:24+00:00 )
Jun 06, 2016 10:42 UTC
  • Afirka Ta Kudu : Babu Damuwa Dangane Da Barazanar Kai Hari

Gwamnatin Afirka ta kudu ta fitar da sanarwar cewa babu wata damuwa dangane da barazanar kai hari a kasar.

Wannan dai ya biyo bayan gargadin da offishin jakadancin Amurka ya yi dangane da yiwuwar kai hare-haren ta'adanci a wannan kasa.

Ministan kula da harkokin tsaro na Afrika ta kudu ya ce zasu dauki batun da mahimmanci, aman dai kayo yanzu babu wata damuwa dangane da wannan barazana.