Shugaban kasar Kazakhstan, Noursoultan Nazarbaïev, ya sanar da yin murabus daga mulkaminsa na shugaban kasar.
Majalisar dokokin kasar Thailand ta kada kuri'ar amincewa da daftarin dokar hukunta jagororin addinin buda masu barnata dukiyar kasa.
A Tailand, An yi nasarar fito da shida daga cikin yaran da suka makale a wani kogo dake arewacin kasar, makwanni biyu da suka gabata.
A yau laraba kotun ta daure mutumin mai shekaru 27 saboda samun sa da laifin kai hari da bom a asibitin Phramongkutklao da ke birnin Bankok a 2014
A jiya talata ne aka yi ganawar tsakanin babban limamin darikar roman katolika da kuma shugabar gwamnatin Myanmar a birnin Rangon.
Paparoma Francis Jagoran kiristoci mabiya darikar katolika ya yi kira da a kare hakkokin musulmi 'yan kabilar rohingya a kasar Mayanmar.
Rahotanni daga kasar Myammar sun bayyana cewa mabiya addinin Buddha masu tsaurin ra'ayi sun kara killace wasu daruruwan musulmi Rohingya a jihar Rakhine a ci gaba da takura musu da suke yi.
Wasu masu tsatsauran ra’ayin addinin Buda sun hana wasu daga cikin musulmin kasar Myanmar tafiya zuwa aikin haji.
Jami'an tsaron gwamnatin kasar Myanmar tare da wasu masu tsatsauran ra'ayin addinin Buda, sun hana shigar da abinci da magunguna a garin musulmi na Ratidayon da ke cikin lardin Rakhin.