-
Bam Ya Kashe Sojin Burkina Faso Uku
Dec 23, 2018 10:49A Burkina Faso, sojojin kasar uku ne suka rasa rayukansu, a wani harin bam, a lokacin dasuke kan hanyarsu ta zuwa Fada N'gourma-Pama.
-
Burkina Faso: An Kashe Sojoji Uku
Dec 23, 2018 06:51Majiyar tsaro a kasar ta Burkina Faso ta ce an kashe sojojin uku ne a gabashin kasar ta hanyar tashin wani bom da aka girke agefen hanya
-
Burkina Faso : An Kasa Cimma Matsaya Kan Batun Rage Farashin Mai
Dec 19, 2018 05:27A Burkina Faso, an kasa cimma matsaya tsakanin gwamnatin kasar da kuma kawacen kungiyoyin dake yaki da tsadar rayuwa kan batun rage farashin man fetur.
-
Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu A Wani Bam A Burkina Faso
Dec 02, 2018 04:40Akalla mutane biyar ne aka tabbatar da sun rasa rayukansu a wani harin bam da aka kai a gabashin kasar Burkina Faso.
-
Burkina Faso : Janar Diendere, Ya Gurfana Gaban Kotu
Nov 26, 2018 10:19A Burkina faso yau ne, Janar Gilbert Diendere, ke bayyana a gaban wata kotun sojin Ouagadugu, bisa zargin yunkurin juyin mulkin 2015.
-
Burkina Faso : Karon Farko An Kafa Mutum-mutumin Sankara
Oct 15, 2018 18:18A Burkina Faso, a karon farko an aza tubalin da za'a kera mutum mutumin martaba tsohon shugaban kasar mirigayi Thomas Sankara, a Ouagadugu babban birnin kasar.
-
Rundunar Sojin Burkina Faso Ta Sanar Da Kashe 'Yan Ta'adda A Shiyar Arewacin Kasar
Oct 06, 2018 12:44Rundunar sojin Burkina Faso ta sanar da kaddamar da hare-hare kan wasu gungun 'yan ta'adda a shiyar arewacin kasar tare da halaka 10 daga cikinsu.
-
An Kashe Mutane 8 A Wani Harin Ta'addanci A Borkina Faso
Oct 05, 2018 06:34Ma'aikatar tsaro ta kasar Borkina Faso Ta Bada Sanarwan Mutuwar mutane 8 a wasu hare-haren ta'addanci guda biyu da yan ta'adda suka kai a cikin kasar.
-
Bam Ya Kashe Sojojin Burkina Faso Akalla 6
Oct 04, 2018 15:46Wani bam da aka dasa kan hanya ya yi sanadiyyar mutuwar sojoji akalla shida, da kuma raunana wasu a gabashin Burkina Faso.
-
An Yi Zanga Zanga Kan Yawaitar Hare Hare A Burkina Faso
Sep 30, 2018 11:05A Burkina Faso, daruruwan mutane ne suka shiga wata zanga zanga a jiya Asabar, a Ouagadugu babban birnin kasar, domin nema ga mahukuntan aksar su dau mataki kan yawaitar hare hare na mayakan dake ikirari da sunan jihadi a kasar.