-
Zaben Faransa : Ba Zamuyi Kyaliya Kan Kutse Ba, Hollande
May 06, 2017 12:26Shugaban kasar Faransa mai barin gado, Faransoi Hollande ya bayyana cewa kutse da akayi dan takara a zaben shugabancin kasar Emanuelle Macron ba zai taba kasancewa ba abun kyaliya.
-
Faransa : Maccron Ya Samu Goyan Bayan Hollande
Apr 25, 2017 01:13Shugaban Faransa mai barin gado Francois Hollande ya sanar da matakin marawa Emmanuel Macron baya a zaben shugaban kasar zagaye na biyu da za a gudanar a ranar 7 ga watan Mayu mai zuwa.
-
Emmanuel Macron Da Marine Le Pen Za Su Je Zagaye Na Biyu A Zaben Faransa
Apr 24, 2017 02:31Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Faransa ta sanar da cewa 'yan takarar shugabancin kasar biyu Emmanuel Macron Da Marine Le Pen ne za su je zagaye na biyu a zaben shugaban kasar.
-
An Gunadar Da Zaben Faransa Cikin Kwararan Matakan Tsaro
Apr 23, 2017 13:26Al'ummar kasar Faransa sun gudanar da zaben Shugaban kasa cikin kwararan matakan tsaro kalkashin dokar ta baci a fadin kasar baki daya.
-
Sharhi : Zaben Shugaban Kasa A Faransa
Apr 23, 2017 01:09Zaben shugaban kasar Faransa na 2017 shi ne irinsa na farko da ake gudanarwa karkashin dokar ta baci da kuma kwararen matakai na tsaro, yayin da ake ci gaba da fargaban harin ta’addanci bayan kashe dan sanda a birnin Paris.
-
Harin Ta'addamci A Birnin Paris Zai Yi Tasiri A Zaben Kasar Faransa
Apr 21, 2017 07:51A jiya ne wani dan ta'adda ya kai hari kan yansanda a birnin Paris na kasar Faransa ya kuma kashe guda daga cikinsu a yayinda ya raunata wasu biyu
-
Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Birnin Paris
Apr 21, 2017 01:02Kungiyar ta'addancin ta ISIS ta dauki alhakin harin da aka kai birnin Paris na kasar Faransa a daren jiya Alkhamis
-
Dan takarar Shugabancin kasar Faransa ya bayyana harin da Amruka ta kai wa Syria da cewa; Laifi ne.
Apr 10, 2017 03:34Dan takarar shugabancin kasar ta faransa Jean-Luc Mélenchon ya ce; Harin laifi ne, kuma rashin sanin abinda ya kamata ne.
-
Gwamnati Kasar Masar Ta Karbi Jiragen Yaki Samfurin Rafale Kirar Kasar Faransa
Apr 06, 2017 11:58Gwamnatin kasar Masar ta bada sanarwan karban jiragen yaki samfurin Rafale kirrar kasar Faransa guda ukku a jiya Laraba.
-
Gwamnati Kasar Masar Ta Karbi Jiragen Yaki Samfurin Rafale Kirar Kasar Faransa Guda Uku
Apr 06, 2017 03:28Gwamnatin kasar Masar ta bada sanarwan karban jiragen yaki samfurin Rafale kirar kasar Faransa guda uku a jiya Laraba.