Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ingila

  • Iran Ta Yi Allawadai Da Matakin Buritaniya na Haramta Kungiyar Hezbollah

    Iran Ta Yi Allawadai Da Matakin Buritaniya na Haramta Kungiyar Hezbollah

    Mar 02, 2019 13:07

    Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta yi allawadai da matakin mahukuntan birnin Londan, na haramtawa da kuma sanya kungiyar Hezbollah, ta kasar Lebanon, cikin jerin kungiyoyin 'yan ta'adda.

  • Rasha Da Burtaniya Sun Dawo Da Huldar Tattaunawa Tsakaninsu

    Rasha Da Burtaniya Sun Dawo Da Huldar Tattaunawa Tsakaninsu

    Feb 16, 2019 17:20

    Mahukuntan Moscow da Landon sun dawo da huldar diflomatsiya tattaunawa a tsakaninsu bayan shafe watanni 11, tun bayan kiki-kakar da ya shiga tsakaninsu kan batun jami'an leken asirin nan na Rasha Skripal.

  • Firai Munistan Britania Ta Isa Brussels Dangane Da Ficewar Kasar Daga Tarayyar Turai

    Firai Munistan Britania Ta Isa Brussels Dangane Da Ficewar Kasar Daga Tarayyar Turai

    Feb 07, 2019 18:18

    Firai Ministan kasar Britania Thereser May ta isa birnin Brussels na kasar Belguim dangane da shirin ficewar kasarta daga tarayyar Turai.

  • Sojojin Britaniya 5 Suka Halaka A Sansaninsu A Siriya

    Sojojin Britaniya 5 Suka Halaka A Sansaninsu A Siriya

    Jan 10, 2019 12:15

    Wasu majiyoyin labarai a kasar Siriya sun bayyana cewa sojojin kasar Britania 5 ne suka halaka a lokacinda yan ta'adda na kungiyar Daesh wadanda har yanzun suke iko da yankin Dair-Zur daga gabacin kasar suka cilla makamai masu linzami a kansu.

  • Birtaniya Ta Yi Gargadi Akan Sake Dawowar Kungiyar Alka'ida

    Birtaniya Ta Yi Gargadi Akan Sake Dawowar Kungiyar Alka'ida

    Dec 23, 2018 06:45

    Jami'i mai kula da harkokin tsaro a Maikatar harkokin cikin gidan Birtaniya Ben Wallace ya ce; Kungiyar alka'ida tana da niyyar kai wasu sabbin hare-hare akan filaye jiragen sama a nahiyar turai

  • Masu Rikici A Yemen Sun Amince Shiga Shirin Samar Da Zaman Lafiya

    Masu Rikici A Yemen Sun Amince Shiga Shirin Samar Da Zaman Lafiya

    Nov 19, 2018 16:44

    Bangarorin dake rikici a Yemen, sun sanar da amince wa da shirin tattaunawa na Majalisar Dinkin Duniya domin samar da zaman lafiya a kasar.

  • Biritaniya Ta Gabatar da Daftarin Kudirin Dakatar Da Bude Wuta A Yemen

    Biritaniya Ta Gabatar da Daftarin Kudirin Dakatar Da Bude Wuta A Yemen

    Nov 19, 2018 15:58

    Biritaniya ta gabatar wa kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, da wani daftarin kudiri kan dakatar da bude wuta da yadda za a samu kai kayan agaji ga al'ummar kasar Yemen.

  • Ministan Harkokin Wajen Biritaniya Na Ziyara A Tehran

    Ministan Harkokin Wajen Biritaniya Na Ziyara A Tehran

    Nov 19, 2018 15:14

    Ministan harkokin wajen Biritaniya, Jeremy Hunt, ya gana da takwaransa na Iran Mohammad Jawad Zarif, a birnin Tehran a yau Litini.

  • Dubban Mutane Sun Fito Zanga Zangar Kin-Ficewar Britania Daga Tarayyar Turai A London

    Dubban Mutane Sun Fito Zanga Zangar Kin-Ficewar Britania Daga Tarayyar Turai A London

    Oct 21, 2018 06:24

    Dubban mutanen kasar Britania sun fito zanga zanga a birnin Londan ta kasar Britania inda suke bukatar gwamnatin kasar ta dakatar da shirin ficewa daga tarayyar turai, wanda ake kira Brexit.

  • Lord Norman: Hukuncin Kotun Duniya Kan Karar Da Iran Ta Shigar Yana Da Muhimmanci

    Lord Norman: Hukuncin Kotun Duniya Kan Karar Da Iran Ta Shigar Yana Da Muhimmanci

    Oct 07, 2018 07:15

    Manzon musamman na kasar Birtaniya kan bunkasa harkokin kasuwanci tsakanin kasar da kuma Iran Lord Norman Lamont, ya bayyana hukuncin kotun duniya kan karar da Iran ta shigar kan Amurka da cewa yana da muhimmanci.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS