Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Mali

  • Faransa Ta Hallaka Masu Da'awar Jihadi 10 A Mali

    Faransa Ta Hallaka Masu Da'awar Jihadi 10 A Mali

    Feb 15, 2018 05:51

    Majiyoyin tsaro a Mali, sun ce a kalla mayakan dake da'awar jihadi goma ne suka hallaka a wani harin sama da na kasa da sojin Faransa suka kai a arewacin Mali.

  • Mutane 4 Sun Hallaka Sanadiyar Tashin Nakiya A Kasar Mali

    Mutane 4 Sun Hallaka Sanadiyar Tashin Nakiya A Kasar Mali

    Feb 11, 2018 11:53

    Tashin nakiya ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama tare da jikkata wasu 18 na daban a wasu garuruwa na yankin Mopti dake kasar Mali.

  • Nijar : Isufu Ya Karbi Shugabancin karba-karba na G5 Sahel

    Nijar : Isufu Ya Karbi Shugabancin karba-karba na G5 Sahel

    Feb 07, 2018 05:20

    Shugaba Isufu Mahamadu, na Jamhuriyar Nijar ya karbi shugabancin karba-karba na kungiyar G5 ta kasashen yankin Sahel, a taron shuwagannin kungiyar karo na hudu da ya gudana jiya Talata a birnin Yamai fadar gwamnatin Nijar.

  • Yan Bindiga Sun Kashe Fararen Hula 4 A Yankin Arewacin Kasar Mali

    Yan Bindiga Sun Kashe Fararen Hula 4 A Yankin Arewacin Kasar Mali

    Feb 05, 2018 06:30

    Rundunar sojin Mali ta sanar da cewa: Wasu gungun 'yan bindiga sun kashe fararen hula 4 a yankin da ke arewacin kasar.

  • An Sake Kashe Sojojin Mali Hudu

    An Sake Kashe Sojojin Mali Hudu

    Jan 28, 2018 18:10

    Majiyoyi daga Mali na cewa an sake kashe wasu sojojin kasar hudu a arewa maso gabashin kasar a iyaka da Jamhuriya Nijar.

  • An Kashe Mutane 16 A Arewacin Kasar Mali

    An Kashe Mutane 16 A Arewacin Kasar Mali

    Jan 27, 2018 19:03

    Jami'an tsaron kasar Mali sun sanar da cewa kimanin mutane 16 ne suka rasa rayukansu a yayin wani hari da wani gungun masu dauke da makamai suka kai arewacin kasar.

  • Mali : Fashewar Nakiya Ta Yi Ajalin Mutum 26

    Mali : Fashewar Nakiya Ta Yi Ajalin Mutum 26

    Jan 26, 2018 05:06

    Hukumomi a kasar Mali sun ce kawo yanzu mutane 26 ne suka rasa rayukansu bayan da wata motar sufirin fasinja ta taka wata nakiya a tsakiyar kasar.

  • An Kaiwa Sojojin Faransa Hari A Mali

    An Kaiwa Sojojin Faransa Hari A Mali

    Jan 12, 2018 19:08

    An kai harin Bam kan tawagar sojojin kasar Faransa a kasar Mali

  • An Kama Yan Ta'adda Da Dama A Kasar Mali

    An Kama Yan Ta'adda Da Dama A Kasar Mali

    Jan 12, 2018 06:31

    Majiyar sojojin kasra Faransa wadanda suke aikin tabbatar da zaman lafiya a arewacin kasar Mali ta bada labarin kama gungun yan ta'adda dauke da makamai a yankin arewa maso gabacin kasar.

  • Sabuwar Gwamnatin Kasar Mali Ta Yi Alkawarin Yakar Rashin Tsaro A Kasar

    Sabuwar Gwamnatin Kasar Mali Ta Yi Alkawarin Yakar Rashin Tsaro A Kasar

    Jan 08, 2018 19:12

    Shugaban kasar Mali ya bayyana cewa yaki da rashin tsaro da masu tsatsauran ra'ayin addini shi ne babban aikin dake gaban sabuwar gwamnatin da aka kafa a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS