Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Mali

  • Kungiyar Al-Qa'ida Ta Dau Alhakin Hare-Haren Da Aka Kaiwa Dakarun MINUSMA A MALI

    Kungiyar Al-Qa'ida Ta Dau Alhakin Hare-Haren Da Aka Kaiwa Dakarun MINUSMA A MALI

    Jan 21, 2019 11:55

    Wata Kungiyar Yan Ta'adda Wacce Take Da Dangantaka Da Kungiyar Al-qa'ida ta dauki alhakin aki hare-hare kan dakarun tabbatar da zaman lafiya na MINUSMA a kasar Mali.

  • Mutane 20 Ne Suka Rasa Rayukansu A Yan Bindiga A Tsakiyar Mali

    Mutane 20 Ne Suka Rasa Rayukansu A Yan Bindiga A Tsakiyar Mali

    Jan 17, 2019 11:54

    Mutane akalla 20 ne suka rasa rayukansu a lokacinda wasu yan ta'adda suka kai hari a kan wani kauye kusa da kan iyakar kasar Mali da Niger

  • SHARHI : Damuwar MDD, Kan Kasa Aiwatar Da yarjejeniyar Zaman Lafiya A Mali

    SHARHI : Damuwar MDD, Kan Kasa Aiwatar Da yarjejeniyar Zaman Lafiya A Mali

    Jan 17, 2019 03:44

    Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, ya nuna matukar damuwarsa akan tsaikon da ake fuskanta wajen aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya 2015 da aka cimma tsakanin bangarori a kasar Mali.

  • Mali : MDD, Ta Damu Kan Kasa Aiwatar Da yarjejeniyar Zaman Lafiya

    Mali : MDD, Ta Damu Kan Kasa Aiwatar Da yarjejeniyar Zaman Lafiya

    Jan 17, 2019 03:41

    Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, ya nuna matukar damuwarsa akan tsaikon da ake fuskanta wajen aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya 2015 da aka cimma tsakanin bangarori a kasar Mali.

  • Mali : An Kashe Mutum 37 A Kauyen Koulogon

    Mali : An Kashe Mutum 37 A Kauyen Koulogon

    Jan 02, 2019 10:28

    Hukumomi a kasar mali sun sanar da cewa mutum 37 ne da suka hada da mata da yara suka rasa rayukansu a wani da aka kai masu a kauyen Koulogon, dake tsakiyar kasar.

  • Firai Ministan Kasar Espania Yana Ziyarar Aiki A Kasar Mali

    Firai Ministan Kasar Espania Yana Ziyarar Aiki A Kasar Mali

    Dec 28, 2018 06:41

    Fira Ministan kasar Espania yana ziyarar aiki a kasar Mali, inda ake saran zai gana da sojojin kasar wadanda suke aikin tabbatar da zaman lafiya a kasar.

  • Gwamnatin Kasar Mali Na Shirin Kwance Damarar Yakin Masu Dauke Da Makamai

    Gwamnatin Kasar Mali Na Shirin Kwance Damarar Yakin Masu Dauke Da Makamai

    Dec 24, 2018 19:08

    Pira ministan kasar ta Mali ne ya sanar da cewa; An sake aikewa da sojoji zuwa tsakiyar kasar sannan kuma an shirin kwance damarar masu dauke da makamai

  • An Kara Dafifin Sojojin Kasar Mali A Yankunan Tsakiyar Kasar

    An Kara Dafifin Sojojin Kasar Mali A Yankunan Tsakiyar Kasar

    Dec 23, 2018 19:24

    Firai Ministan kasar Mali ya bayyana cewa gwamnatin kasar ta kara yawan sojoji da jami'an tsaron kasar a yankunan tsakiyar kasar don dawo da zaman lafiya a cikinsu.

  • Mali : An Sanya Wa Masu Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Zaman Lafiya Takunkunmi

    Mali : An Sanya Wa Masu Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Zaman Lafiya Takunkunmi

    Dec 21, 2018 04:37

    A karon farko, Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya, ya sanya takunkumi kan wasu 'yan kasar Mali dake kawo cikas yarjejeniyar zaman lafiya da aka cimma tsakanin 'yan kasar a shekara 2015.

  • An Kashe Mutane Akalla 200 A Kasar Mali A Wannan Shekara

    An Kashe Mutane Akalla 200 A Kasar Mali A Wannan Shekara

    Dec 20, 2018 19:03

    Majiyar rundunar tabbatar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya A Kasar Mali MUNUSMA ta bayyana cewa daga farkon wannan shekara har zuwa watan Nuwamba da ya gabata yan ta'adda sun kashe mutane 209 fararen hula a tsakiyar kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS