-
Sabuwar Gwamnatin Kasar Masar Ta Yi Rantsuwar Kama Aiki
Jun 14, 2018 14:55Sabuwar gwamnatin kasar Masar karakshin Priminista Mustafa Madluli ta yi rantsuwar kama aiki a gaban shugaban kasa Abdulfatah Assisi.
-
Mahukuntan Sudan Da Masar Sun Tattauna Kan Batun Tsaro A Tsakaninsu
Jun 14, 2018 07:15Mahukuntan Masar da Sudan sun gudanar da zaman tattaunawa kan batun karfafa matakan tsaro a tsakanin kasashensu.
-
Mahukuntan Masar Sun Zargi Wasu Mutane 28 Da Kokarin Kifar Da Gwamnatin Kasar
Jun 11, 2018 07:46Babban lauyan gwamnatin Masar mai shigar da kara ya bada labarin cewa: An zargin wasu mutane 28 da hannu a kokarin kifar da gwamnatin kasar.
-
Shugaban Kasar Masar Ya Zabi Ministan Gidaje A Matsayin Sabon Priministan Kasar
Jun 08, 2018 02:12Shugaban kasar Masar Abdulfatah Assisi ya zabi ministan gidaje a matsayin sabon Priministan kasar bayan da gwamnatin Sherif Isma'ila ta kawo karshen aikinta kamar yadda aka saba, idan za'a fara sabon wa'adi na mulkin shugaban kasa.
-
Gwamnatin Masar Ta Mika Takardar Murabus Dinta Ga Shugaba Sisi
Jun 06, 2018 05:53Gwamnatin kasar Masar karkashin jagorancin firayi minista Sherif Ismail ta mika takardar murabus dinta ga shugaban kasar Abdulfattah Al-Sisi a jiya Talata bayan rantsar da shi da aka yi a wa'adi na biyu na shugabancin kasar ta Masar.
-
Gwamnatin Masar Ta Yi Murabus
Jun 06, 2018 02:47Fadar shugaban kasar Masar ta sanar da murabus din Piraministan kasar Sherif Ismail da gwamnatinsa a daren jiya talata.
-
Masar : An Rantsar Da Al-Sissi A Wani Sabon Wa'adi Mulkin Na Biyu
Jun 02, 2018 13:53Shugaban kasar Masar Abdel Fattah al Sisi ya yi rantsuwa kama aiki a wani sabon wa'adi na biyu kan karagar mulki a gaban 'yan majalisar dokokin kasar a wannan assabar.
-
EU Ta Soki Halin Da Yancin Dan Adam Ke Ciki A Masar
May 31, 2018 05:34Kungiyar tarayya turai ta (EU), ta soki hallin da 'yancin dan adam ke ciki a kasar Masar.
-
Kasashen Sudan Da Masar Zasu Karfafa Dangantaka A Tsakaninsu.
May 30, 2018 02:29Shugaban kasar Masar Abdulfatah Sisi da ministan harkokin wajen kasar Sudan sun gana a tsakaninsu, inda bangarorin biyu suka amince da karfafa dankon zumunci a tsakanin kasashen biyu.
-
An Sake Kama Wani Jigo A Cikin Kungiyar Ikhwanul Muslimin Ta Kasar Masar
May 28, 2018 14:51Babban mai gabatar da kara a kasar masar ya bada sanarwan sake kama daya daga cikin jagororin kungiyar yan uwa musulmi a yau litini don amsa tambayoyi.