-
Babban Dan Takarar Shugabancin Masar Ya Janye Takararsa Bisa Zargin Musgunawa
Jan 25, 2018 14:12Babban dan takarar da ake ganin zai kalubalanci shugabancin kasar Masar Abdel Fattah al-Sisi a zaben shugaban kasar da za a gudanar, wato Khaled Ali, ya sanar da janyewarsa daga takarar shugabancin kasar yana mai zargin cin zarafin magoya bayansa da kuma rashin tabbacin gudanar da ingantaccen zabe a kasar a matsayin dalilansa na janyewar.
-
Martanin Majalisar Dinkin Duniya Kan Shirin Zaben Shugabancin Kasa A Masar
Jan 25, 2018 03:01Majalisar Dinkin Duniya ta maida martani kan tsoma bakin rundunar sojin Masar a harkokin siyasar kasar tare da jaddada bukatar gudanar da zabuka a kasar cikin 'yanci.
-
Masar Ta Nuna Damuwarta Kan halin Da Arewacin Siriya Ke Ciki.
Jan 25, 2018 02:53Ministan harakokin wajen Masar ya bayyana ayyukan sojan Turkiya a garin Afrin na kasar Siriya a matsayin barazana a kokarin da ake yi na magance rikicin kasar.
-
Sojojin Masar Sun Yi Wa Abdulfattah al-Sisy Mubaya
Jan 24, 2018 15:37Jaridar 'Ra'ayul-Yaum' ta Masar wacce ta dauki labarin ta ce; Kame dan takarar shugaban kasa Janar Sami Adnan da aka yi, yana nufin amincewar sojoji kasar da ci gaba da mulki Abdulfattah al-Sisy.
-
Sojojin Masar Sun Kame Wani Tsohon Janar Na Sojin Kasar Da Zai Tsaya Takarar Shugabancin Kasar
Jan 23, 2018 15:35Rundunar sojin Masar ta kame Sami Anan wani tsohon janar na sojin kasar kan zargin tunzura al'ummar Masar kan sojojin kasar bayan da ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugabancin kasar a watan Maris na wannan shekara.
-
Shugaban Kasar Masar Ya Sanar Da Aniyarsa Na Sake Tsayawa Takara A Zabe Mai Zuwa
Jan 20, 2018 08:20Shugaban Kasar Masar Abdel Fattah el-Sisi ya sanar da sake tsayawa takarar shugabancin kasar a hukumance
-
Masar Tayi Hasarar Milyoyin Daloli Sanadiyar Rashin Tsaro
Jan 19, 2018 08:14Shugaban Kasar Masar ya sanar da cewa kasarsa tayi hasarar milyoyin daloli cikin tsahon shekaru bakwai na rashin tsaro da rikicin siyasa da kasar ke fama da su.
-
An Bude Taron Kasa Da Kasa Na Nuna Goyon Baya Ga Kudus A Kasar Masar
Jan 17, 2018 14:50A yau Laraba ce shugaban Jami'ar Al-Azhar ta kasar Masar Sheikh Ahmad Al-Tayyib ya bude wani taron kasa da kasa na nuna goyon baya ga birnin Kudus da Masallacin Al-Aqsa a birnin Alkahira, babban birnin kasar ta Masar don tattauna hanyoyin da za a bi wajen ba da kariya ga birnin na Kudus daga barazanar da yake fuskanta.
-
Alakar Diplomasiyya Tsakanin Masar Da Sudan Na Ci Gaba Da Tsami
Jan 15, 2018 02:21Gwamnatin kasar Sudan ta bayyana cewar akwai yiyuwar ta dau wasu matakai masu tsauri kan kasar Masar a nan gaba, a ci gaba da kai ruwa da ke gudana tsakanin kasashen biyu.
-
Al-Azhar Ta Yi Suka Kan Zancen Trump Na Wulakanta Wasu Kasashe
Jan 14, 2018 15:29Jami'ar Al-Azhar ta kasar Masar ya yi Allah wadai da kalaman wulakanci da kaskanta wasu kasashen duniya wanda shugaban Amurka ya yi