Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

NATO

  • Kungiyar NATO Ta Sanar Da Shirinta Na Tattaunawa Da Rasha Kan Rikicin Ukraine

    Kungiyar NATO Ta Sanar Da Shirinta Na Tattaunawa Da Rasha Kan Rikicin Ukraine

    Dec 03, 2018 16:20

    Kungiyar tsaro ta NATO ta sanar da shirinta na tattaunawa da kasar Rasha dangane da rikicin da ya kunno kai tsakanin Rashan da kasar Ukraine cikin kwanakin nan.

  • Jami'ar Siyasar Waje Ta Turai Tana Adawa Da Kafa Rundunar Soja

    Jami'ar Siyasar Waje Ta Turai Tana Adawa Da Kafa Rundunar Soja

    Nov 21, 2018 08:21

    Babbr jami'a mai kula da siyasar waje da kuma tsaro ta turai Fredrica Murghnai ta nuna adawarta da kafa rundunar soja ta nahiyar turai

  • Wani Tsohon Jami'in Kungiyar Tsaro Ta NATO Ya Ce: H.K.Isra'ila Tana Taimakon 'Yan Ta'adda

    Wani Tsohon Jami'in Kungiyar Tsaro Ta NATO Ya Ce: H.K.Isra'ila Tana Taimakon 'Yan Ta'adda

    Aug 22, 2018 06:24

    Tsohon shugaban kwamitin tsaron kungiyar tsaro ta NATO ya yi furuci da cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana taimakon kungiyoyin 'yan ta'adda a kasar Siriya.

  • Masu Kamuwa Da Ciwon Daji A Libiya Na Karuwa Sakamakon Hare-Haren NATO

    Masu Kamuwa Da Ciwon Daji A Libiya Na Karuwa Sakamakon Hare-Haren NATO

    Jul 14, 2018 12:28

    Wasu masu bincike sun gano cewa, an samu karuwar masu kamuwa da ciwon daji a kasar Libiya sakamakon hare-haren da sojojin NATO suka kaddamar a kasar a lokacin mulkin marigayi Gaddafi.

  • Kasar Canada Ta Soki Matsayar Trump Akan Kungiyar Tsaro Ta

    Kasar Canada Ta Soki Matsayar Trump Akan Kungiyar Tsaro Ta "Nato"

    Jul 12, 2018 06:31

    Justin Trudeau mai da martani akan kiran da Trump ya yi wa kasashen mambobi na Nato da su rika biyan kungiyar kaso biyu cikin dari da kudaden shigarsu, yana cewa; wane alfanu ne hakan zai haifar?

  • Merkel Da Trump Sun Yi Musayar Zafafen Kalamai A Taron NATO

    Merkel Da Trump Sun Yi Musayar Zafafen Kalamai A Taron NATO

    Jul 11, 2018 17:51

    Gwamnatin Jamus ta mayar da martani kan kalaman shugaba Donald Trump na Amurka, na cewa kasar ta Jamus ta zamo ''yar amshin shatan Rasha'', tare da bukatar kasar ta Jamus da ta gaggauta inganta sha’anin tsaronta a maimakon dogaro da Rashar.

  • Italiya Ta Dauki Mataki Kan Bakin Haure

    Italiya Ta Dauki Mataki Kan Bakin Haure

    Jun 14, 2018 05:49

    Gwamnatin Italiya ta nemi taimakon kungiyar Nato game da hana shigar bakin haure cikin kasar

  • Nato Ba Ta Son Yin Gasar Kera Makamai Da Kasar Rasha

    Nato Ba Ta Son Yin Gasar Kera Makamai Da Kasar Rasha

    Apr 05, 2018 06:28

    Babban magatakardar kungiyar yarjejeniyar tsaro ta "Nato" ne ya bayyana haka a jiya laraba a kasar Canada

  • An Zargi Nato Da Aikata Laifukan Yaki A Kasar Libya

    An Zargi Nato Da Aikata Laifukan Yaki A Kasar Libya

    Jan 20, 2018 19:02

    Wani lauyan kasar Libya Khalid al-Khuwailady ya kafa kungiyar masana sharia domin tabbatar da laifukan da kungiyar ta Nato ta tafka a kasar Libya

  • Babban Sakataren Kungiyar

    Babban Sakataren Kungiyar "NATO" Ya Bukaci Da A Taimakawa Kasar Libya.

    Oct 14, 2017 11:53

    Babban Sakataren Kungiyar ta "Nato" Jens Stoltenberg ya fadawa jaridar kasar Italiya ta Onir, cewa;Wajibi ne kungiyoyin kasa da kasa da su taimakwa kasar Libya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS