Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amesty International, ta ce hare haren da Amurka ke kaiwa a Somaliya zasu iya kasancewa laifukan yaki.
Sakatare Janar na MDD Antonio Guterres, ya yi tir da munanan hare-haren ta'addanci da aka kai Mogadishu, babban birnin Somalia.
Wata majiyar jami'an tsaro a kasar Somaliya ta bayyana cewa yawan mutanen da suka rasa rayukansu sanadiyyar hare-haren ta'addanci da aka kai a birnin Magadishu ya karu zuwa 15.
Majiyar kungiyar tarayyar Afrika Au ta bayyana cewa kasar Burundi zara fitar da sojojinta daga kasar Somalia.
Majiyar sojojin kasar Somalia ta bayyana cewa sojojin kasar Sun sami nasarar halaka mayakan kungiyar yan ta'adda ta Al-shabab 30 a yau Lahadi.
'Yan sandar kasar Somaliya sun sanar da mutuwar mutum 11 sanadiyar tashin Bam a Magadushu babban birnin kasar.
Amurka ta tsananta kai hare harenta kan mayakan al'shabab a Somaliya a baya bayan nan, inda ta hallaka talatin daga cikinsu a karshen makon jiya, a tsakiyar kasar a kusa da Mogadisho babban birnin Somaliya.
Kafafen watsa labarai na kasar Somaliya sun sanar da cewa a marecen jiya Laraba wasu tagwayen motoci shake da bamai-bamai sun tarwatse a Magadushu babban birnin Kasar
Wata majiyar sojan Somaliya ce ta ba da labarin kai harin kunar bakin waje akan sansanin soja da yake a kudancin kasar
Kungiyar Al'shabab ta dauki alhakin kai wa ofishin MDD na Mogadisho harin rokoki, wanda ya hadassa jikatar mutum uku.