Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Hare Haren Amurka A Somaliya, Laifukan Yaki Ne_ Amnesty

    Hare Haren Amurka A Somaliya, Laifukan Yaki Ne_ Amnesty

    Mar 20, 2019 14:30

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amesty International, ta ce hare haren da Amurka ke kaiwa a Somaliya zasu iya kasancewa laifukan yaki.

  • Somalia : Guteres, Ya Yi Tir Da Mummunan Harin Mogadishu

    Somalia : Guteres, Ya Yi Tir Da Mummunan Harin Mogadishu

    Mar 02, 2019 12:46

    Sakatare Janar na MDD Antonio Guterres, ya yi tir da munanan hare-haren ta'addanci da aka kai Mogadishu, babban birnin Somalia.

  • Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Tashin Boma-Bomai A Kasar Somaliya Ya Karu

    Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Tashin Boma-Bomai A Kasar Somaliya Ya Karu

    Mar 02, 2019 09:38

    Wata majiyar jami'an tsaro a kasar Somaliya ta bayyana cewa yawan mutanen da suka rasa rayukansu sanadiyyar hare-haren ta'addanci da aka kai a birnin Magadishu ya karu zuwa 15.

  • AU Ta Ce Burundi Zata Janye sojojinta daga Somalia

    AU Ta Ce Burundi Zata Janye sojojinta daga Somalia

    Feb 23, 2019 12:08

    Majiyar kungiyar tarayyar Afrika Au ta bayyana cewa kasar Burundi zara fitar da sojojinta daga kasar Somalia.

  • Mayakan Kungiyar Alshabab 30 Ne Suka Halaka A Kasar Somalia.

    Mayakan Kungiyar Alshabab 30 Ne Suka Halaka A Kasar Somalia.

    Feb 10, 2019 19:15

    Majiyar sojojin kasar Somalia ta bayyana cewa sojojin kasar Sun sami nasarar halaka mayakan kungiyar yan ta'adda ta Al-shabab 30 a yau Lahadi.

  • Tashin Bam Ya Ci Rayukan Mutum 11 A Somaliya

    Tashin Bam Ya Ci Rayukan Mutum 11 A Somaliya

    Feb 04, 2019 19:20

    'Yan sandar kasar Somaliya sun sanar da mutuwar mutum 11 sanadiyar tashin Bam a Magadushu babban birnin kasar.

  • Amurka Ta Tsananta Kai Hare Hare kan Al'Shabab A Somaliya

    Amurka Ta Tsananta Kai Hare Hare kan Al'Shabab A Somaliya

    Feb 04, 2019 04:48

    Amurka ta tsananta kai hare harenta kan mayakan al'shabab a Somaliya a baya bayan nan, inda ta hallaka talatin daga cikinsu a karshen makon jiya, a tsakiyar kasar a kusa da Mogadisho babban birnin Somaliya.

  • Wasu Tagwayen Motoci Shake Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Somaliya

    Wasu Tagwayen Motoci Shake Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Somaliya

    Jan 24, 2019 07:14

    Kafafen watsa labarai na kasar Somaliya sun sanar da cewa a marecen jiya Laraba wasu tagwayen motoci shake da bamai-bamai sun tarwatse a Magadushu babban birnin Kasar

  • Somaliya: An Kai Harin Kunar Bakin Wake A Sansanin Soja

    Somaliya: An Kai Harin Kunar Bakin Wake A Sansanin Soja

    Jan 20, 2019 06:33

    Wata majiyar sojan Somaliya ce ta ba da labarin kai harin kunar bakin waje akan sansanin soja da yake a kudancin kasar

  • Al'Shabab Ta Kai Wa Ofishin MDD Hari A Mogadisho

    Al'Shabab Ta Kai Wa Ofishin MDD Hari A Mogadisho

    Jan 02, 2019 09:33

    Kungiyar Al'shabab ta dauki alhakin kai wa ofishin MDD na Mogadisho harin rokoki, wanda ya hadassa jikatar mutum uku.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS