-
Togo : Jam'iyya mai Mulki Ta Samu Rinjaye A Zaben Majalisar Dokoki
Dec 25, 2018 13:06Hukumar zabe mai zaman kanta a Togo ta sanar da sakamakon wucin gadi na zaben 'yan majalisar dokokin kasar da aka kada kuri'arsa a ranar 20 ga watan Disamban nan.
-
Sudan : Zanga zangar Tsadar Rayuwa Ta Yadu Zuwa Khartoum
Dec 25, 2018 12:39A Sudan daruruwan mutane ne suka gudanar da zanga zanga a Khartoum babban birnin kasar yau Talata, a yayin da aka shiga kwana na bakwai a boran da ake kan tsadar rayuwa.
-
An Kai Hari Ma'aikatar Harkokin Wajen Libiya
Dec 25, 2018 12:18Rahotanni daga Libiya na cewa mutum uku ne suka rasa rayukansu, kana wasu goma na daban suka raunana bayan wani hari da aka kai a ma'aikatar harkokin wajen kasar dake birnin Tripoli.
-
Bam Ya Kashe Sojin Burkina Faso Uku
Dec 23, 2018 07:19A Burkina Faso, sojojin kasar uku ne suka rasa rayukansu, a wani harin bam, a lokacin dasuke kan hanyarsu ta zuwa Fada N'gourma-Pama.
-
Madagaska : Rajoelina Na Daf Da Yin Nasara A Zaben Shugaban Kasa
Dec 22, 2018 12:01Sakamakon wucin gadi na zaben shugaban kasa zagaye na biyu a Madagaska, na nuni da cewa dan takara Andry Rajoelina, na daf da samun nasara a zaben, inda ya yi wa abokin hamayarsa Marc Ravalomana fintinkau.
-
Sudan : An Kafa Dokar Hana Fitar Dare bayan Zanga-zangar Tsadar Rayuwa
Dec 21, 2018 01:28Hukumomi a Sudan sun sanar da ayyana dokar hana fitar dare a yankin Atbra bayan mummunar zanga zangar kan tsadar rayuwa data barke a wasu biraren kasar.
-
Mali : An Sanya Wa Masu Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Zaman Lafiya Takunkunmi
Dec 21, 2018 01:07A karon farko, Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya, ya sanya takunkumi kan wasu 'yan kasar Mali dake kawo cikas yarjejeniyar zaman lafiya da aka cimma tsakanin 'yan kasar a shekara 2015.
-
An Dage Zaben Shugaban Kasa A D.R Congo
Dec 21, 2018 00:42Hukumar zabe mai zaman kanta a Jamhuriyar Demokuradiyyar Congo, cewa da (CENI), ta sanar a hukumance da dage zaben shugaban kasar har zuwa ranar 30 ga watan Disamban nan da muke ciki.
-
Togo : 'Yan Adawa Sun Kauracewa Zaben 'Yan Majalisar Dokoki
Dec 20, 2018 06:45A kasar Togo sama da 'yan kasar miliyan uku ne da suka cancanci kada kuri'a ke zaben 'yan majalisar dokoki a yau Alhamis.
-
Burkina Faso : An Kasa Cimma Matsaya Kan Batun Rage Farashin Mai
Dec 19, 2018 01:57A Burkina Faso, an kasa cimma matsaya tsakanin gwamnatin kasar da kuma kawacen kungiyoyin dake yaki da tsadar rayuwa kan batun rage farashin man fetur.