Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Ruwanda : Kagame Zai Sake Tsayawa Takara

    Ruwanda : Kagame Zai Sake Tsayawa Takara

    Jun 18, 2017 11:31

    Jam'iyyar FPR mai mulki a Ruwanda ta sake tsaida shugaban kasar mai ci Paul Kagame, a matsayin dan takararta a zaben shugabancin kasar na watan Agusta mai zuwa.

  • Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika

    Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika

    Jun 18, 2017 09:32

    Yau Lahadi, ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Javad Zarif, ya fara wani ran gadi a wasu kasashen arewacin Afrika.

  • An Bukata A Tura Dakaru Na Musaman Zuwa Yankin Sahel

    An Bukata A Tura Dakaru Na Musaman Zuwa Yankin Sahel

    Jun 18, 2017 01:15

    Ministan Harakokin wajen Kasar Mali ya bukaci Kwamitin tsaron MDD da ya tura Dakaru na musaman zuwa yankin Sahel domin yaki da ta'ddanci.

  • Zimbabwe : An Haramta Shigo Da Masara Daga Ketare

    Zimbabwe : An Haramta Shigo Da Masara Daga Ketare

    Jun 14, 2017 10:17

    Gwamnatin Zimbabwe ta dau matakin haramta shigo da masara dage waje zuwa cikin kasar, bayan gamsuwa da yadda noman masara ya kasance a bana.

  • Damuwar MDD Kan Ci Gaba Da Rikicin Siyasa A Tsakiyar Afirka

    Damuwar MDD Kan Ci Gaba Da Rikicin Siyasa A Tsakiyar Afirka

    Jun 14, 2017 07:24

    Manzon Musaman Na MDD zuwa kasashen dake tsakiyar Afirka ya bayyana damuwar sa kan ci gaba da rikicin Siyasa a yankin.

  • Senegal Ta jaddada Wajabcin Fada Da  Ayyukan Ta'addanci

    Senegal Ta jaddada Wajabcin Fada Da Ayyukan Ta'addanci

    Jun 12, 2017 14:29

    Shugaban kasar Senegal Macky Sall ya fadi cewa kasarsa za ta ci gaba da yaki da ta'addanci har zuwa dawowar tsaro.

  • Dakarun Somaliya Sun Ragargaza Wani Sansanin Al-Shabab

    Dakarun Somaliya Sun Ragargaza Wani Sansanin Al-Shabab

    Jun 12, 2017 01:13

    Dakarun musamen na Somaliya hadin gwiwa da wani harin jiragen sama na Amurka ya kai mummunan hari kan wani sansanin bada horo na kungiyar Al-Shabaab a kudu maso yammacin Mogadisho babban birnin kasar.

  • Morocco: Gagarumar Zanga-Zangar A saki 'Yan Adawa A Ribat

    Morocco: Gagarumar Zanga-Zangar A saki 'Yan Adawa A Ribat

    Jun 11, 2017 17:09

    An gudanar da wata gagarumar zanga-zanga a yau a birnin Ribat na kasar Morocco, domin neman a saki mutanen da jami'an tsaro suke tsare da su, sakamakon jagorantar wani gangami a yankin Husaimah da ke arewacin kasar.

  • Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya

    Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya

    Jun 10, 2017 07:23

    An Gudanar da taron Ministocin Harakokin wajen kasashen Afirka da arewacin Kasashen Turai a birnin Abuja fadar milkin Najeriya.

  • Al'Shabab Ta Kai Mummunan Hari Kan Dakarun Somaliya

    Al'Shabab Ta Kai Mummunan Hari Kan Dakarun Somaliya

    Jun 08, 2017 11:19

    Kungiyar Al'shabab ta a Somaliya ce ta kai wani mummunan hari a wani inda ta kashe wani adadin sojoji mai yawa a wasu sansanin soji biyu dake yankin Puntland a arewacin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS