-
CAN 2017 : Burkina Faso Ta Samu Matsayi Na Uku
Feb 05, 2017 07:17A ci gaba da gasar cin kofin Afrika na 2017 da kasar Gabon ke karbar bakunci, tawagar kwallon kafa ta Burkina faso ta lallasa takwararta ta Ghana da ci daya da nema a karawar neman matsayi na uku da suka buga Jiya.
-
CAN 2017 : Wasan Neman Matsayi na Uku Tsakanin Burkina Faso Da Ghana
Feb 04, 2017 07:13A ci gaba da gasar cin kofin Afrika na 2017 da kasar Gabon ke karbar bakunci yau Asabar ne tawagar kwallon kafa ta Burkina faso zata fafata da takwararta ta Ghana a neman masayi na uku dana hudu.
-
CAN 2017 : Za'a Fafata Tsakanin Masar Da Kamaru A Wasan Karshe
Feb 03, 2017 03:08A ci gaba da gasar cin kofin Afrika na 2017 da kasar Gabon ke karbar bakunci tawagar kwallon kafa ta Kamaru ta lallasa takwararta ta Ghana da ci biyu da nema a wasan da aka buga jiya na neman zuwa wasan karshe.
-
An Gano Mutun Biyu Daukeda Cutar Zika A Angola
Feb 03, 2017 01:47Hukumar lafiya ta Duniya (WHO) ta ce an gano mutun biyu dauke da cutar Zika a Angola, lamarin da ya tabbatar cewa akwai kwayoyin cutar a yankin kudancin Afrika.
-
Taro Kan Makomar Libya A Congo
Jan 28, 2017 03:08Shugabannin kasashe mambobin kwamitin koli na kungiyar tarayya Afrika a kan Libya, na wani taro a Brazzaville babban birnin kasar Congo, domin duba irin gudun mawar da Afrika zata bayar wajen warware rikicin kasar ta Libya.
-
ECOWAS Za Ta Rage Yawan Dakarunta A Gambia
Jan 28, 2017 03:08Kungiyar Raya Arzikin Kasashen Yammacin Afrika ( ECOWAS) za ta rage yawan dakarun sojin ta data tura a Gambia saboda a cewar ta kasar ba ta fuskantar matsalar tsaro.
-
Ayyukan Bankin Mulsunci Na Kara Bunkasa A Mauritania
Jan 27, 2017 14:03Gwamnatin kasar Mauritania ta sanar da cewa bankin musunci yana samun karbuwa a wajen al'ummar kasar, kamar yadda kuma ayyukansa na bunkasa cikin sauri a kasar.
-
Kalubalen Dake Gaban Sabon Shugaban Kasar Gambia
Jan 26, 2017 02:23A wannan Alhamis ce ake sa ran sabon shugaban Gambia Adama Barrow zai koma birnin Banjul fadar gwamnatin kasar, bayan rikicin siyasa daya tilasta masa shan rantsuwar kama aiki ofishin jakadancin kasar na Senegal.
-
Babbar Darektar Asusun (IMF) Na Ran Gadi A Afrika
Jan 24, 2017 13:56Babbar Darektar Asusun bada lamuni na duniya (IMF) wato Christine Lagarde, ta isa birnin Bangi na Jamhuriya Afrika ta Tsakiya a wani gajeran ran-gadi da ta soma a Nahiyar Afrika.
-
Sojojin ECOWAS Za Su Ci Gaba Da Zama A Gambiya Don Binciko Makaman Da Aka Boye
Jan 24, 2017 07:51Shugaban kungiyar tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka (ECOWAS), Marcel de Souza ya ce dubun dubatan sojojin kungiyar kasashen ECOWAS za su ci gaba da zama a kasar Gambiya har na tsawon lokaci don ci gaba da binciko makaman da aka boye da kuma tabbatar da zaman lafiya da tsaron kasar.