Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Kame  Masu Zanga-zanga A Kasar Murtaniya

    Kame Masu Zanga-zanga A Kasar Murtaniya

    Nov 09, 2016 15:54

    An Kame 'yan Masu Zanga-zanga a kasar Murtaniya

  • An yanke hukunci dauri ga wasu  Manoma a kasar Marokko

    An yanke hukunci dauri ga wasu Manoma a kasar Marokko

    Nov 09, 2016 07:51

    Bayan arangama tsakanin Manoma da 'yan sanda a kasar Marokko, kotu ta yanke hukunci dauri a gidan kaso ga wasu Manoma 18

  • Ivory Coast : Yajin Aikin Ma'aikata Ya Samu karbuwa A Bangaren Ilimi

    Ivory Coast : Yajin Aikin Ma'aikata Ya Samu karbuwa A Bangaren Ilimi

    Nov 09, 2016 02:20

    A kasar Ivory Coast yau kwana na biyu kenan da ma'aikatan gwamnati suka tsunduma cikin wani yajin aiki na kwanaki uku domin nuna fishinsu akan wani kuduri da ya shafi ma'aikatan da suka yi ritaya.

  • Saliyo Ta Yi Bikin Murnar Cika Shekara Guda Ba Ebola

    Saliyo Ta Yi Bikin Murnar Cika Shekara Guda Ba Ebola

    Nov 09, 2016 02:19

    A Jiya Litinin al'ummar kasar Saliyo sun yi bikin murnar ban kwana da cutar Ebola, tun bayan da hukumar lafiya ta duniya WHO ta ayyana kasar a matsayin wacce ta yi nasarar kawar da cutar daga kasar shekara guda.

  • Bukatar Shawo Kan Matsalolin Tashe-Tashen Hankula A Kasar DR Congo

    Bukatar Shawo Kan Matsalolin Tashe-Tashen Hankula A Kasar DR Congo

    Nov 07, 2016 12:53

    Wata cibiyar kare hakkin bil-Adama da habaka tsarin dimokaradiyya a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta bukaci daukan kwararan matakan ganin an shawo kan matsalolin tashe-tashen hankula a lardin Kivu ta Arewa da ke gabashin kasar.

  • Ci gaba da zanga-zangar kin jinin Gwamnatin a Kasar Demokaradiyar Kwango

    Ci gaba da zanga-zangar kin jinin Gwamnatin a Kasar Demokaradiyar Kwango

    Nov 07, 2016 07:36

    Zanga-zangar kin jinin Gwamnati ta yi tsanani a kasar Demokaradiyar kwango.

  • Taron Ministocin Noma na kasashen Larabawa da Afirka a kasar Sudan

    Taron Ministocin Noma na kasashen Larabawa da Afirka a kasar Sudan

    Nov 06, 2016 07:41

    An fara gudanar da Taron Ministocin Noma na kasashen Larabawa da Afirka a kasar Sudan

  • Bukatar Majalisar Dinkin Duniya Ga Gwamnatin Jamhuriyar DR Congo Da 'Yan Adawar Kasar

    Bukatar Majalisar Dinkin Duniya Ga Gwamnatin Jamhuriyar DR Congo Da 'Yan Adawar Kasar

    Nov 05, 2016 03:20

    Wakilin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya na musamman a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ya bukaci gwamnatin Dimokaradiyyar Congo da 'yan adawar kasar da su dauki matakin sulhunta tsakaninsu.

  • Taro A Kasar Jibouti Kan Harkokin Bankin Musulunci A Nahiyar Afirka

    Taro A Kasar Jibouti Kan Harkokin Bankin Musulunci A Nahiyar Afirka

    Nov 04, 2016 14:16

    An fara gudanar da zaman taro kan harkokin bankin muslunci a kasar Jibouti tare da halartar wasu daga cikin shugabannin kasashen nahiyar Afirka.

  • Kwamitin Tsaro Na NDD, Zai Nemi A Tsaida Ranar Zabe A Congo Kinshasa

    Kwamitin Tsaro Na NDD, Zai Nemi A Tsaida Ranar Zabe A Congo Kinshasa

    Nov 03, 2016 02:07

    Kwamitin tsaro na MDD zai bukaci a tsaida ranar zabe a Jamhuriya demukuradiyyar Congo.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS