Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

asiya

  • Gwamnatin Myanmar Ta Rufe Makarantun Musulmi A Yankin Yangun

    Gwamnatin Myanmar Ta Rufe Makarantun Musulmi A Yankin Yangun

    Jun 01, 2017 06:42

    Musulmi garin Yangun na kasar Myanmar a yammacin jiya Laraba sun gudanar da gangami domin nuna rashin amincewarsu da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na rufe musu makarantu.

  • 'Yan Sandan Myanmar Sun Tarwatsa 'Yan Buda Da Suka Kai Hari Kan Musulmi

    'Yan Sandan Myanmar Sun Tarwatsa 'Yan Buda Da Suka Kai Hari Kan Musulmi

    May 11, 2017 11:58

    Jmi'an 'yan sandan kasar Myanmar sun yi amfani da karfi wajen tarwatsa daruruwan 'yan addinin Buda da suka kai hari a kan musulmi.

  • Mogherini: Ya Kamata A Yi Bincike Kan Kisan Musulmi A Myanmar

    Mogherini: Ya Kamata A Yi Bincike Kan Kisan Musulmi A Myanmar

    May 04, 2017 16:49

    Gwamnatin kasar Myanmar ba ta amince da gudanar da bincike a kan zargin kisan musulmi a kasar ba.

  • Masu Addinin Buda Sun Lakada Wa Malaman Musulmi Duka A Myanmar

    Masu Addinin Buda Sun Lakada Wa Malaman Musulmi Duka A Myanmar

    Apr 18, 2017 06:28

    Wasu masu tsatsauran ra’ayin addinin Buda sun lakada wa wasu malaman addinin muslunci ‘yan kabilar Rohingya duka a kasar Myanmar.

  • Korea Ta Arewa Ta Yi Gwajin Sabon Makami Mai Linzami Da Safiyar Yau Lahadi.

    Korea Ta Arewa Ta Yi Gwajin Sabon Makami Mai Linzami Da Safiyar Yau Lahadi.

    Apr 16, 2017 09:17

    Da safiyar lahadi ne dai Korea Ta Arewa ta gudanar da gwajin makami mai linzamin da ya tarwatse jim kadan bayan tahsinsa.

  • An Zartar Da Hukuncin Kisa A Kan Jagoran Kungiyar Jihad Islami A Bangaladesh

    An Zartar Da Hukuncin Kisa A Kan Jagoran Kungiyar Jihad Islami A Bangaladesh

    Apr 14, 2017 15:19

    An zartar da hukuncin kisa a kan jagoran kungiyar Jihad Islami a kasar Bangaladesh bisa zargin bude wa tsohon jakadan Birtaniya a kasar wuta.

  • Gwamnatin Myanmar Ta Rusa Sansanonin Tsugunnar Da Musulmi

    Gwamnatin Myanmar Ta Rusa Sansanonin Tsugunnar Da Musulmi

    Apr 12, 2017 06:19

    Gwamnatin Myanmar ta rufe manyan sansanoni guda uku da aka tsugunnar da dubban daruruwan musulmi ‘yan kabilar Rohingya.

  • Sojojin Myanmar Sun Bayyana Kisan Musulmi A Matsayin Kare Dokar Kasa

    Sojojin Myanmar Sun Bayyana Kisan Musulmi A Matsayin Kare Dokar Kasa

    Mar 01, 2017 19:04

    Rundunar sojin kasar Myanmar ta bayyana kisan kiyashin da take yia kan musulmi 'yan kabilar Rohingya a matsayin kare dokokin kasar da tabbatar da tsaro.

  • Kungiyar Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Kan Cin Zarafin 'Yan Adam Myanmar

    Kungiyar Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Kan Cin Zarafin 'Yan Adam Myanmar

    Feb 24, 2017 12:35

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty Int. ta yi Allawadai da kakakusar murya dangane da kisan kiyashin da aka yi wa musulmi a Myanmar.

  • Jami'an Tsaron Myanmar Suna Ci Gaba Da Muzgunawa Musulmi

    Jami'an Tsaron Myanmar Suna Ci Gaba Da Muzgunawa Musulmi

    Jan 30, 2017 12:44

    Jami'an Tsaron kasar Myanmar sun kame musulmi 23 bisa tuhumar cewa sun buga wa wasu danginsu waya da suke zaune a wajen kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS