-
Mayakan Kungiyar Boko Haram Sun Sace Yan Mata A Wani Gari A Kasar Kamaru
Apr 22, 2017 11:59Majiyar labarai daga kasar Kamaru ta bayyana cewa mayakan kungiyar Boko Haram ta sun kai hari a garin Bbreche daga arewacin kasar sun kuma sace yan mata 3 masu shekaru tsakanin 8-14.
-
Kamaru : An Maido Da Intarnet A Yankunan Masu Amfani da Ingilishi
Apr 21, 2017 18:25Shugaba Paul Biya na kamaru ya bada umurnin maido intaner a yankunan nan biyu na kasar inda ake amfanin da harshen turancin Ingilishi.
-
Harin Kunan Bakin Wake Ya Lashe Rayukan Mutane 4 Ciki Har Da Jami'in Sojin Kamaru
Apr 19, 2017 18:10Wani dan kunan bakin wake ya tarwatsa kansa a kusa da tawagar sojojin gwamnatin Kamaru a yankin Kolofata kusa da kan iyaka da tarayyar Nigeriya a yau Laraba.
-
Yajin Aikin Likitoci A Kamaru Ya Sanya Marasa Lafiya Cikin Mawuyacin Hali
Apr 18, 2017 11:02Rahotanni daga kasar Kamaru sun bayyana cewar marasa lafiya a babban birnin kasar, Yaounde, na cikin mawuyacin hali sakamakon yajin aikin likitoci da sauran malaman jiyya a kasar a ci gaba da yajin aikin da kungiyoyin ma'aikata suke yi a kasar da take cikin rikici na siyasa.
-
Kamaru: An Dakile Hari A Mora
Apr 04, 2017 10:54Rahotanni daga Kamaru na cewa an dakile wani hari da wasu mata biyu suka yi yunkurin kaiwa a yankin Mora dake yankin arewa mai nisa na kasar.
-
Kamaru Na Cilastawa 'Yan Gudun Hijira Najeriya Komawa Gida
Mar 22, 2017 05:22Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta MDD ta ce Kamaru na amfani da karfi wajen mayar da 'yan gudun hijira Najeriya da rikicin Boko Haram ya raba da muhallansu gida.
-
Kamaru: An Kwato Fararen Hula Da Dama Daga Kangin Bokoharam
Mar 15, 2017 19:04Kakakin gwamnatin kasar Kamaru Isa Chiroma Bakari, ya ce; Fiye da fararen hula 5000 ne sojojin kasar su ka 'yantar da su daga kangin Bokoharam.
-
Kokarin MDD na kalubalantar barazanar Boko Haram a Afirka
Mar 04, 2017 17:43Wata tawaga daga Kwamitin tsaron MDD ta kai ziyarar kasar Kamaru domin gudanar da bincike kan yadda Gwamnatin take yaki da kungiyar Boko Haram
-
An Tabbatar Da Mutuwar Mutane 2 A Zanga-Zangar Kasar Kamaru
Feb 12, 2017 17:14Rahotanni daga kasar Kamaru sun tabbatar da mutuwar mutane biyu da kuma raunata wasu kimanin goma a yankin arewa maso yammacin kasar ta Kamaru sakamakon barkewar sabon rikici a yankin da suke magana da turancin Ingilishi na kasar.
-
Akalla Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Wani Jerin Gwano A Kasar Kamaru
Feb 12, 2017 07:11Mutane biyu ne aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu a lokacin da jami'an 'yan sanda suka nemi tarwatsa wasu masu zanga-zanga a arewacin kasar Kamaru a jiya Asabar.