-
Jami'an Tsaron Nijar Sun Kama Wasu Kusoshin Boko Haram A Kasar
Aug 04, 2016 06:37Rundunar sojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da samun nasarar kame wasu kusoshin kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da ta addabi kasar cikin watannin da suka gabata.
-
Boko Haram sun sake kai wani hari a Jihar Difa na Kasar Nijer
Aug 03, 2016 00:56Kungiyar Boko Haram ta sake kai wani mumunan hari a yankin Bosso na Jihar Diffa dake kudu maso gabashin Jumhoriyar Nijer
-
Gwamnatin Nijer ta tsawaita dokar ta bace a Jihar Difa
Jul 30, 2016 14:37A jumhoriyar Nijer, Gwamnati ta tsawaita dokar ta bace na watani uku a Jihar Difa dake kudu maso gabashin kasar
-
Gwamnatin Niger Ta Bada Sanarwar Tsawaita Halin Ko Ta Kwana A Jihar Diffa
Jul 30, 2016 00:59Gwamnatin Niger ta tsawaita halin ko ta kwana a jihar Difa na wasu watanni ukku
-
Nijar : Matsalar Kudi, Na Barazana Ga Aikin Samar Da Abinci
Jul 29, 2016 01:01Hukumar samar da tallafin abinci ta MDD wato PAM, ta yi gargadin cewa karancin kudi na iya dakatar da aikin ta na yaki da matsalar karamcin abinci mai gina jiki ga yara kanana a Jamhuriya Nijar.
-
Kasashen Niger Da Aljeriya Sun Jaddada Muhimmancin Karfafa Alaka A Tsakaninsu
Jul 27, 2016 01:14Gwamnatocin kasashen Niger da Aljeriya sun jaddada muhimmancin karfafa alaka da taimakekkeniya a tsakaninsu da nufin bunkasa ci gaban kasashen biyu.
-
Nijar : Hukuncin Dauri Na Watanni 10 kan 'Yan Adawa 7
Jul 13, 2016 06:35Wata kotu a Yamai babban birnin Jamhuriya Nijar ta yanke hukuncin dauri na watanni 10 kan wasu 'yan adawa bakwai bisa samunsu da laifin tada zamne tsaye a lokacin tarben jagoransu Hama Amadu a ranar 14 ga watan Nowamba bara.
-
Nijar Ta Bukaci A Kafa Rundunar Yaki Da Ta’addanci
Jul 12, 2016 06:48Shugaba Muhamadou Isufu na Jamhuriya Nijar ya nemi da a kafa wata rundunar soji don yaki da ta’addanci a kasashen Afirka ta Yamma da ke fuskantar barazanar kungiyar Boko Haram da mayakan Jihadi a Mali.
-
Nijar : An Daure Dan fara Hula Saboda Tofa Albarkacin Baki
Jun 24, 2016 01:16Wata kotu a jamhuriya Nijar ta yanke hukuncin daurin talala na watanni shida ga mai fafutukar kare demukarradiya da hakin bil'adama nan Abdul Usmane Moumouni daya tofa albarkacin bakinsa a shafinsa na facebook game da yadda gwamnatin kasar ke yaki da kungiyar Boko Haram.
-
Rundunar Hadin Gwiwa Ta Fara Aikin Kawar Da Boko Haram
Jun 22, 2016 11:44Rundunar sojin kasar Nijar ta sanar da cewa rundunar hadakar kasashen yammacin Afirka ta fara aiwatar da shirinsu na kawo karshen sauran 'yan kungiyar Boko Haram da suke kan iyakar Nijar din da Nijeriya.