Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • An Kashe Fararen Hula 10 A Kudancin Somaliya

    An Kashe Fararen Hula 10 A Kudancin Somaliya

    Aug 26, 2017 16:17

    Wanii Jmi'in kasar Somaliya ya sanar da mutuwar fararen hula 10 sanadiyar harin mayakan kasashen waje a kauyen Barire dake kudancin kasar.

  • Sojojin Kasar Amurka Sun Kashe Yara Ukku A Wani Harin Da Suka Kai A Kasar Somalia

    Sojojin Kasar Amurka Sun Kashe Yara Ukku A Wani Harin Da Suka Kai A Kasar Somalia

    Aug 26, 2017 12:46

    Sojojin kasar Somalia wadanda suke samun tallafi daga sojojin Amurka sun kai wani hari a wajen birnin Magadushu insa suka kashe yan ta'adda har da kuma yara kanana ukku.

  • An Halaka Wani Kwamandan 'Yan Ta'addan Al-shabab A Kasar Somalia

    An Halaka Wani Kwamandan 'Yan Ta'addan Al-shabab A Kasar Somalia

    Aug 21, 2017 19:15

    Jami'an sojin kasar Somalia sun sanar da samun nasarar halaka 7 daga cikin mayakan kungiyar 'yan ta'adda ta Al-shabab.

  • Kasashen Masar Da Somaliya Sun Jaddada Bukatar Bunkasa Alaka A Tsakaninsu

    Kasashen Masar Da Somaliya Sun Jaddada Bukatar Bunkasa Alaka A Tsakaninsu

    Aug 21, 2017 06:48

    Shugabannin kasashen Masar da Somaliya sun jaddada bukatar bunkasa alakar kasuwanci da na tattalin arziki a tsakanin kasashensu.

  • Somaliya: An Kashe Wani Babban Kwamandan al-Shabab

    Somaliya: An Kashe Wani Babban Kwamandan al-Shabab

    Aug 11, 2017 11:13

    Majiyar gwamnatin kasar ta Somaliya ta sanar da cewa; Wanda aka kashe din yana da hannu a hare-hare na ta'addanci a cikin babban birnin kasar Magadishu.

  • Rikici Ya Hallaka Mutane 20 A Somaliya

    Rikici Ya Hallaka Mutane 20 A Somaliya

    Aug 10, 2017 19:03

    Rikici yayi sanadiyar hallakar mutane 20 a kudu maso yammacin kasar somaliya

  • Ethiopia Za Ta Taimaka Wa Somali Kwato Garin Leego Daga Al-Shabaab

    Ethiopia Za Ta Taimaka Wa Somali Kwato Garin Leego Daga Al-Shabaab

    Aug 06, 2017 10:08

    Gwamnatin kasar Ethiopia ta sanar da cewa za ta tura sojojinta zuwa kasar Somaliya da nufin taimakawa wajen sake kwato garin Leego mai tsananin muhimmanci da 'yan kungiyar Al-Shabaab suka kwace a ranar Juma'a.

  • Kungiyar Ashabab Ta Kwace Wani Gari A kudancin Somaliya

    Kungiyar Ashabab Ta Kwace Wani Gari A kudancin Somaliya

    Aug 04, 2017 19:01

    Mayakan Ashabaab sun kwace garin Leego da ke a kudancin kasar Somaliya, jim kadan bayan barin garin da sojojin tabbatar da zaman lafiya suka yi.

  • Somaliya: Mutane 11 Sun Mutu Saboda Tarwatsewar Mota Mai Bama-bamai.

    Somaliya: Mutane 11 Sun Mutu Saboda Tarwatsewar Mota Mai Bama-bamai.

    Aug 03, 2017 06:41

    Motar da aka makare da maba-bamai ta tarwatse ne a kusa da wani gidan cin abinci a garin Kismayo da ke kudancin kasar ta Somaliya a jiya laraba.

  • Tashin Bam Yayi Sanadiyar Jikkatar Mutane 10 A Kudancin Somaliya

    Tashin Bam Yayi Sanadiyar Jikkatar Mutane 10 A Kudancin Somaliya

    Aug 02, 2017 06:44

    Wata mota shake da bama-bamai ta tarwatse a garin Kismayo na kudancin kasar somaliya, lamarin da yayi jikkatar mutane 10

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS