Nijer : Za'a Rage Kudin Kayan Abinci A Watan Azumi
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i5845-nijer_za'a_rage_kudin_kayan_abinci_a_watan_azumi
An cimma matsaya tsakanin ministan kasuwanci da wakillan 'yan kasuwar kasar Nijar akan sa sauto farashin kayan masarufi a lokacin azimin ramadan domin baiwa talakawa gudanar da azimin acikin sauki
(last modified 2018-08-22T11:28:20+00:00 )
May 27, 2016 15:11 UTC

An cimma matsaya tsakanin ministan kasuwanci da wakillan 'yan kasuwar kasar Nijar akan sa sauto farashin kayan masarufi a lokacin azimin ramadan domin baiwa talakawa gudanar da azimin acikin sauki

An cimma wannan yerjejeniya ce tsakanin ministan kasuwanci na kasar da kuma kungiyar 'yan kasuwa ta kasar.

wakilin mu a jihar Agades dake arewacin jamhuriya ta Nijar, Umaru Sani na daukeda karin bayyani a cikin wannan rahoto