Ahmad Abu-Ghaid Ya Zama Babban Sakataren Kungiyar Kasashen Larabawa
https://parstoday.ir/ha/news/middle_east-i2248-ahmad_abu_ghaid_ya_zama_babban_sakataren_kungiyar_kasashen_larabawa
Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Bada Sanarwa A jiya Alhamis cewa Ahmad
(last modified 2018-08-22T06:57:58+00:00 )
Mar 10, 2016 23:53 UTC
  • Ahmad Abu-Ghaid Ya Zama Babban Sakataren Kungiyar Kasashen Larabawa

Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Bada Sanarwa A jiya Alhamis cewa Ahmad

Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Bada Sanarwa A jiya Alhamis cewa Ahmad AbulGhaid shi ne sabon babban sakataren kungiyar. Kamfanin dillancin Laraban reuters ya bayyana cewa a ranar Laraba da ta gabata ce kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar Ahmad Abu Zaida ya bada sanrwan cewa gwamnatin kasar masar ta amince da Ahmad Abul-Ghaid ya zama dan takarar neman kujerar babban sakataren kungiyar kasashen larabawa kuma tana bukatar kasashen 22 su aminshe a wannan matasyin.

A jiya Alhamis ne , bayan tattaunawa na lokaci mai tsawo kasashen suka kada kurai'ar amincewa da Ahmad Abu-Zaida a matsayin wanda zai maye gurbin Nabil Al-Arabi wanda lokacin jagorancinsa ga kungiyar ya kawo karshe.