-
An Soki Gajiyawar Majalisar Dinkin Duniya A Congo.
Jun 03, 2016 14:47Kungiyoyin Farar Hula Sun yi Suka Akan Yadda Dakarun Majalisar Dinkin Duniya Su ka ki Taimakawa 'Yan gudun hijirar Congo.
-
Gunea Bissau: Sabon Pira minista ya yi rantsuwa
Jun 03, 2016 14:45An rantsar da sabon Pira ministan kasar Gunea Bissau a yau juma'a.
-
Murtaniya: An Kama 'yayan tsohon Shugaban Kasa
Jun 03, 2016 14:43An Kame 'Ya'ya tsohon shugaban kasar Murtaniya biyu bisa zargin hada-hadar muggan kwayoyi.
-
Makon Tunawa Da Rasuwar Imam Khomaini A Abuja
Jun 02, 2016 14:53An Gudanar da taron juyayin zagayowar shekaru 27 da rasuwar marigayi Imam Khumaini (r.a) A Abuja
-
Cote De Voire: mutuwar Sojojin Majalisar Dinkin Duniya 3
Jun 01, 2016 03:28Dakarun Tabbatar da zaman lafiya 3 na majalisar dinkin duniya ne su ka mutu a Cote De voire.
-
Kenya: Zargin Kasashen Sudan Da Uganda Da Tsoma Baki A Harkokinta
Jun 01, 2016 03:28Kakakin gwamnatin kasar Kenya ya ce; Sudan da Uganda suna son kifar da gwamnatin kasar.
-
Kotu Ta Zartar Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Tsohon Shugaban Kasar Chadi
May 30, 2016 13:44Kotu ta musamman da aka kafa kan gudanar da shari'ar tsohon shugaban kasar Chadi Hissene Habre ta zartar da hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku a kansa bayan samunsa da hannu a tafka laifukan cin zarafin bil-Adama.
-
Hukuncin Shekaru 20 A Kan Tsohuwar Matar Shugaban Ivory Coast
May 29, 2016 06:39An yanke wa tsohuwar Matar Shugaban Iviry Coast hukunci shekaru 20 a gidan kaso
-
An Kammala Taron Ministocin Cikin Gida Na UEMOA
May 29, 2016 01:06A birnin Abidjan na kasar Cote d'Ivoire, an kammala taron Ministocin Cikin Gida na kungiyar tattalin da kudi ta kasashen yammacin Afirka, inda kasashen takwas mambobin kungiya suka cimma matsaya kan karfafa alaka tsakaninsu, ta bangaren yaki da ta'adanci.
-
Angola : Mutane 300 Sun Mutu Sanadin Zazzabin Shawara
May 27, 2016 13:06Hukumar kiwan lafiya ta duniya, ta ce cutar shawara a Angola ta hadasa mutuwar sama da 300