-
An Jikkata Sojojin Faransa A Mali
Jun 02, 2017 06:39Dakarun tsaron Faransa dake kasar Mali sun sanar a jiya Alkhamis cewa wasu daga cikin Sojojin su takwas sun jikkata sanadiyar Harin da aka kai sansanin Dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD a garin Tunbuctou dake kasar ta Mali.
-
Sabon Shugaban Faransa Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Ci Gaba Da Yakar 'Yan Ta'adda A Mali
May 19, 2017 17:52Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa ta ci gaba da yakar 'yan ta'adda a kasar Mali da sauran kasashen yankin Sahel da suke fama da bala'in ayyukan ta'addancin kungiyoyin 'yan ta'addan masu ikirarin kishin Musulunci.
-
Faransa : Macron Zai Ziyarci Sojojin Kasarsa A Mali
May 18, 2017 15:11A gobe Juma'a ne ake sa ran shugaban Kasar Faransa Emmanuel Macron zai ziyarci sojojin kasarsa dake jibge a kasar Mali.
-
Shugaban Kasar Faransa Ya Sanar Da Sabin Manbobin Gwamnatinsa
May 17, 2017 18:51Babban Saktaren Fadar Elysee ya sanar da sunayen manbobin sabuwar Gwamnatin kasar Faransa
-
Sabon Shugaban Kasar Faransa Ya Shiga Fadar Elysee
May 14, 2017 12:15Sabon shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya shiga fadar Elysee da ke birnin Paris, inda ya yi rantsuwar kama shugabancin kasar.
-
Nijar : Isufu Ya Taya Sabon Shugaban Faransa Murna
May 10, 2017 05:49Shugaba Isufu Mahamadu na Jamhuriya Nijar ya taya sabon shugaban kasar faransa Emanuelle Macron murna akan nasara lashe zaben shugabancin kasar.
-
Zabebben Shugaban Faransa Zai Karbi Ragamar Mulki Ranar 14 Ga Watan Nan
May 08, 2017 15:49Shugaban kasar Faransa Francois Hollande ya bada sanarwar cewa a ranar Lahadi 14 ga Mayun da muke cike ne zai mika ragamar jagorancin kasar ga zabebben shugaban kasar Emmanuel Macron.
-
Tarihin Sabon Shugaban Faransa Emanuelle Macron
May 08, 2017 05:56An haifi Emmanuel Jean Michel Frederic Macron a ranar 21 ga watan Disamban shekarar 1977 a Amiens da ke arewacin Faransa.
-
Rahotanni Na Nuna Cewa Emmanuel Macron Ya Lashe Zaben Shugaban Faransa
May 07, 2017 18:13Rahotanni daga kasar Faransa na nuni da cewa dan takara mai sassaucin ra'ayi Emmanuel Macron ya lashe zaben shugaban kasar da aka gudanar a yau din nan duk kuwa da karancin fitowar masu kada kuri’a da aka fuskanta a zaben na yau.
-
Zaben Shugaban Kasar Faransa Zagaye Na Biyu
May 07, 2017 05:25Yau Lahadi 7 ga watan Mayu Al'ummar kasar Faransa ke kada kuri'un su cikin kwararen matakan tsaro domin zaben Sabon Shugaban da zai karbi hayar fadar Elysee a tsakanin Marine Le Pen da Emmanuel Marcon.