-
MDD Ta Bukaci Aljeriya Ta Daina Tiso Keyar Bakin Haure
Oct 10, 2018 05:43Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Aljeriya data dakatar da korar bakin haure 'yan Afrika zuwa jamhuriyar Nijar.
-
MDD : Guterres Ya Bukaci A Tsawaita Aikin Tawagar Minurso
Oct 04, 2018 17:01Babban sakatare na Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres, ya bukaci a tsawaita aikin tawagar wanzar da zaman lafiya ta MDD, ta (Minurso) a yankin yammacin sahara.
-
Ministan Harakokin Wajen Aljeriya:An Zalinci Afirka A MDD
Sep 30, 2018 06:28Ministan harakokin wajen Aljeriya ya bayyana cewa zalincin da aka yi wa yankin Afirka a Majalisar Dinkin Duniya da kwamitin tsaro na Majalisar kamata ya yi a kawo karshensa
-
Gwamnatin Libiya Ta Bukaci Tallafin Majalisar Dinkin Duniya A Bangaren Tsaro
Sep 29, 2018 11:58Ministan harkokin wajen kasar Libiya ya bukaci Majalisar Dinkin Duniya ta dauki matakin tallafa wa kasar Libiya a bangaren tsaro.
-
MDD Ta Sake Sabunta Aikin Binciken Yakin Da Saudiyya Ta Kaddamar A Kan Yemen
Sep 29, 2018 05:56Majalisar kare hakkokin bil'adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da sake sabunta aikin kwamitin binciken laifuffukan yaki a kasar Yemen duk kuwa da adawa da hakan da kasar Saudiyya ta yi.
-
Shugaba Hassan Rauhani Ya Dawo Gida Daga Taron Majalisar Dinkin Duniya
Sep 27, 2018 12:52Shugaban na Jamhuriyar musulunci ta Iran ya yi kwanaki biyar a birnin Newyork inda ya halarti taron babban zauren Majalisar Dinkin Duniya da kuma ganawa da shugabannin kasashe
-
MDD Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ahwaz
Sep 23, 2018 06:44Sakatare Janar Na Majalisar Dinkin Duniya António Guterres ya yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai garin Ahwaz dake kudu maso yammacin kasar Iran
-
Majalisar Dinkin Duniya Tana Goyon Bayan Kwace Birnin Idlib Daga Hannun Yan Ta'adda
Sep 12, 2018 11:52Babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya bayyana cewa yakar yan ta'adda wadanda suke iko da birnin Idlib na kasar Siriya wajibi ne.
-
MDD Ta Goyi Bayan Kotun ICC Bayan Barazanar Amurka
Sep 11, 2018 19:07Bayan barazanar da kasar Amurka ta yi wa Alkalan kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa, wato ICC, Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya nuna goyon bayansa ga kotun.
-
MDD Ta Bukaci A Yi Watsi Da Hukuncin Kisa Kan Mabiya Kungiyar 'Yan Uwa Musulmi
Sep 09, 2018 19:16Hukumar kare hakin bil-adama ta MDD ta bukaci gwamnatin Masar da ta yi watsi da hukuncin kisa da ake yankewa fursunonin siyasa cikin harda Shugabanin kungiyar 'yan uwa musulmi.