-
Masar Ta Kirayi Wasu Kasashen Da Su Kawo Karshen Goyon Bayan 'Yan Ta'adda A Siriya
Dec 14, 2016 07:37Jakadar kasar Masar na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya Amru Abul Atah ya bukacin kasashen da suke goyon bayan 'yan ta'addan kasar Siriya da su gaggauta kawo karshen hakan.
-
Trump Na Shirin Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka A Isra'ila Zuwa Quds
Dec 14, 2016 06:26Donald Trump shugaban kasar Amurka mai jiran gado na da shirin dauke ofishin jakadancin Amurka daga Tel Aviv zuwa birnin Quds.
-
Ronaldo Ya Lashe Kyautar Ballan d'Or Ta Shekarar 2016
Dec 13, 2016 07:42Sanannen dan kwallon kafan kungiyar nan ta Real Madrid ta kasar Spain, Cristiano Ronaldo, ya lashe kyautar dan kwallon kafa na duniya da ya fi yin fice a shekara ta 2016 da aka fi sani da kyautar Ballon d'Or.
-
Sabon Babban Sakataren MDD Yayi Rantsuwar Kama Aiki
Dec 13, 2016 07:41Tsohon Firayi ministan kasar Portugal Antonio Guterres, yayin rantsuwar kama aiki a matsayin sabon babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya na tara wanda zai kama aiki a watan Janairun shekara mai kamawa ta 2017.
-
Musulmin Burtaniya Sun Gudanar Da Jerin Gwanon Murnar Maulidin Manzon Allah (SAW)
Dec 12, 2016 15:32Musulmin kasar Birtaniya sun gudanar da jerin gwanon murnar maulidin manzon Allah (SAW) a birane daban-daban na kasar, da hakan ya hada da birnin London da Tottenham da ma wasu biranan.
-
'Yan Sanda Musulmi A Amurka Na Kokawa Kan Nuna Musu Kyama Da Ake Yi
Dec 12, 2016 15:25'Yan sanda musulmi a kasar Amurka suna kokawa kan yadda ake nuna musu kyama tare da yi musu barazana, inda a cikin da ya gabata ma wata 'yar sanda musulma ta fuskanci cin zarafi aNew York, wanda hakan yasa suke butar ganawa da Trump kan lamarin.
-
Masco ba ta cimma matsaya da Amurka ba kan fitar 'yan ta'adda daga birnin Alepo
Dec 12, 2016 01:51Ministan harakokin wajen Rasha Sergei Lavrov ya karyata jita-jitan cewa Masco da Watsinton sun cimma matsaya kan fitar kungiyoyin 'yan ta'adda daga gabashin birnin Alepo na kasar Siriya
-
Burtaniya ta kare ta'addancin Saudiya a Yemen.
Dec 12, 2016 01:49Ministan tsaron Burtaniya ya kare ta'ddancin da magabatan Saudiya ke yi a kasar Yemen
-
Sojojin Siriya Sun Fatattakin 'Yan Ta'addan Da'esh Daga Palmyra Na Siriya
Dec 11, 2016 07:49Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar sojojin Siriya da suke samun daukin jiragen yakin kasar Rasha sun fatattaki 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh da suka yi kokarin sake kwace garin Palmyra mai tsohon tarihi daga hannun dakarun Siriyan a jiya.
-
Kimanin Kashi 82 Cikin Dari Na Amurkawa Sun Yarda Cewa Ana Kuntata Wa Musulmi
Dec 10, 2016 15:28Sakamakon wani jin ra'ayin jama'a da aka gudanar a kasar Amurka ya yi nuni da cewa kimanin kashi 82% na Amurka sun yi amannar cewa ana kuntata wa musulmi a kasar.