-
OPEC ta kasa cimma matsaya kan rage yawan man da take hakowa
Oct 29, 2016 02:19Kasashe masu arazikin Man fetun na kungiyar OPEC sun kasa cimma matsaya na rage yawan Man da wata kasa ke hakowa a zaman taron da suke yi na birnin Viena a jiya Juma'a.
-
Putin: Amfani Da Makamin Nukiliya Yana Nufin Karshen Duniya
Oct 28, 2016 15:28Shugaban Kasar Rasha, ya bukaci a kawo karshen yaduwar makaman Nukiliya.
-
Putin: Amfani Da Makamin Nukiliya Yana Nufin Karshen Duniya
Oct 28, 2016 15:26Shugaban Kasar Rasha, ya bukaci a kawo karshen yaduwar makaman Nukiliya.
-
Amurka Ta Bukaci Warware Sabanin Kasashen Indiya Da Pakistan Ta Hanyar Lumana
Oct 28, 2016 08:16Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Amurka ya bukaci ganin kasashen Indiya da Pakistan sun dare kan kujerar tattaunawa da nufin warware sabanin da ke tsakaninsu.
-
Hukumar FAO ta bukaci taimakon gaggawa domin kalubalantar yunwa a kasar Madagaskar
Oct 27, 2016 14:35Hukumar samar da abinci da aiyukan Noma ta MDD FAO ta sanar da cewa kimanin Mutane dubu 850 ke tsananin bukatar abinci a kasar Madagaskar
-
Bukatar Majalisar Kungiyar Tarayyar Turai na gudanar da bincike kan Ta'addancin IS a kotun ICC
Oct 27, 2016 14:34Majalisar Kungiyar Tarayyar Turai ta bukaci kasashe Turai da su daukin matakin da Kotun hukunta manyan Laifuka ta ICC za ta tuhumin kungiyar IS kan kisan kiyashin da ta yi a kasashen Iraki,Siriya da kuma Libiya
-
Barazanar Ci Gaba Da Ayyukan Kungiyar 'Yan Tawayen "LRA" A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Oct 27, 2016 07:02Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan ci gaba da gudanar da ayyukan kungiyar 'yan tawayen Uganda ta Lord Resistance Army a cikin kasar Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
-
Tunusiya Ta Musanta Zargin Cewa Amurka Tana Amfani Da Sansanin Sojinta Wajen Kai Hari Libiya
Oct 27, 2016 05:33Gwamnatin Tunusiya ta musanta labarin cewa: Amurka tana amfani da sansanin sojin kasarta wajen kai hare-hare kan kasar Libiya.
-
Yawan Yan Gudun Hijiran Da Suke Mutuawa A Cikin Tekun Medeteranian A Shekarar Bana Ya Fi Na Baya
Oct 26, 2016 13:39Hukumar Yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya ta bada sanarwan cewa yawan yan gudun hijiran da suke mutuwa a taken medeteranian a kan hanyarsu da shiga nahiyar Turai na wannan shekara ya dare na shekarun da suka gabata.
-
Jami'an Tsaro Sun Kame Wani Mutum Mai Yin Barazana Ga Musulmi A California
Oct 26, 2016 13:15Jami'an 'yan sanda sun kame wani mutum da ke yin barazanar kai hari a kan babbar cibiyar musulmi a yankin California ta kudu gami da masallatansu.